Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Fasto Ezekiel Dachomo ya bayyana yadda ya taba zama shahararren dan ta’adda da dillalin kwayoyi a kauyensu kafin ya tuba ya rungumi addinin Kirista.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da laififfuka masu alaka (ICPC) ta saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai. Majiyoyi sun yi bayani
An fito da bayanai kan dabarun da mayakan Boko Haram suka yi wajen tayar da bama-bamai a harin kunar bakin wake a jihar Borno a watan Ramadan ana azumi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro domin zabar shugabanni. APC ta zabi Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaba.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya yi martani ga Gwamna Uba Sani bayan ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Umma El-Rufai wadda ta rasu.
Bayan rasuwar mahaifiyar Malam Nasir El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan, Bashir El-Rufai, ya sanar da cewa hukumomin da suke tsare da mahaifinsa sun sake shi.
A zantawarsa da Legit Hausa, Barista Bashir Muhammad Bello ya fayyace abin da doka tace game da bada belin gaggawa ga El-Rufai don ya halarci jana'izar mahaifiyarsa.
Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam, ya yi murabus daga muƙaminsa a yau Jumma'a biyo bayan matsin lamba da yunƙurin tsige shi.
Fadar Shugaban Ƙasa ta buɗe shafin yin rajistar shirin horar da ‘yan Najeriya miliyan 10 kyauta kan ilimin kuɗi da sana’o’in dogaro da kai ƙarƙashin WAWUAfrica.
Labarai
Samu kari