Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce shirin NELFUND ya taimaka wajen rage wa yaran talakawa matsalar kuɗin karatu a manyan makarantu.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce shirin NELFUND ya taimaka wajen rage wa yaran talakawa matsalar kuɗin karatu a manyan makarantu.
Huhu John Gwamna ya bayyana cewa Musulmai ne suka taimaka masa wajen gina aikinsa, yana mai cewa bai taɓa fuskantar wariyar addini a gwamnatin El-Rufai ba.
Gwamna Zulum ya bai wa ɗalibai 30 da suka haddace Alƙur’ani Naira miliyan ɗaya kowanne, tare da bai wa malamai takwas Naira miliyan biyu kowanne.
Gwamnan jihar Plateau Caleb Mutfwang ya dakatar da ayyukan wata ƙungiya mai ikirarin Hisbah a Jos North, yana mai cewa ayyukanta ba su da izinin doka
Shugaba Bola Tinubu ya bar Najeriya zuwa Turai domin hutun makonni uku, yayin da mai ba shi shawara kan yada labarai ya ce hutun zai ba shi damar caja batirinsa.
Gwamnati ta kashe N37.6bn a tafiye-tafiye. Bola Tinubu ya yi balaguro 51 zuwa ƙasashe 30, sannan an kashe N700.7m a kan tafiye-tafiyen Uwar Gidan Shugaban Ƙasa.
Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Shugaban APC Nentawe Yilwatda ya gargadi ‘yan Najeriya cewa dawo da tallafin man fetur na iya dawo da dogayen layukan mai tare da kawo cikas ga biyan albashi.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Masu cin gajiyar shirin N Power sun lashi takwabin zaban Atiku Abubakar a zabe shugaban kasa na 2027 da ke tafi nan da wasu watanni kadan masu a Najeriya.
Wani Kirista a Plateau ya gina Masallacin Juma’a domin Musulmi, yana mai cewa aikin zai ƙarfafa haɗin kai, zaman lafiya da jituwa tsakanin al’ummar yankin.
Labarai
Samu kari