Tsohon mataimakin darakta a hukumar tsaron farin kaya ta kasa (DSS), Dennis Amachree, ya yi bayani filla-filla kan mutuwar marigayi Janar Sani Abacha.
Tsohon mataimakin darakta a hukumar tsaron farin kaya ta kasa (DSS), Dennis Amachree, ya yi bayani filla-filla kan mutuwar marigayi Janar Sani Abacha.
An tabbatar da mutuwar mutane biyar daga cikin masu ibada takwas da aka sace a cocin ECWA da ke Omugo, yankin Oro Ago, a karamar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya sake ragargazar Shugaba Bola Tinubu kan matsalar rashin tsaron da ake ci gaba da fama da ita.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu dalibai a jihar Zamfara. Rundunar 'yan sanda ta yi bayanin yadda lamarin ya auku a cikin dare.
Kungiyar hadin kan yarbawa ta AYDM ta bayyana cewa gwamnonin Kudu Maso Yamma ne suka jawo tabarbarewar tsaron da ya jwo sace daliban makaranta a Oyo.
Kamfanin sufuri na Flynaa ya tabbatar da cewa za a fara debo yan Najeriya da suka sauke farali a kasa mai tsarki a 2026 zuwa gida Najeriya daga yau Laraba.
Sheikh Isa Ali Pantami ya gana da Sanata Anthony Yaro da ke wakiltar Gombe ta Kudu. Ya bayyyana cewa sun tattauna kan cigaban jihar Gombe da wasu abubuwa.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta jawo an samu 'dan ragi a farashin litar man fetur a wasu daga cikin jihohin kasar nan bayan an samu sauki a duniya.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa an kammala shirin ranar dimokuradiyya a ranar 12 ga Yuni. Shugaban kasa Bola Tinubu zai yi wa kasa bayani a majalisa.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa an yi garkuwa da tsohon Ministan Wuta, Adebayo Adelabu, tare da tagwayen ‘ya’yanta a Ibadan, abin ya tayar da hankali.
Labarai
Samu kari