Yan takarar ADC na gwamna a jihohin Arewa maso Yamma bakwai sun rattaba hannu kan yarjejeniyar inganta tsaro, tattalin arziki da jin daɗin al’umma.
Yan takarar ADC na gwamna a jihohin Arewa maso Yamma bakwai sun rattaba hannu kan yarjejeniyar inganta tsaro, tattalin arziki da jin daɗin al’umma.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa daga Laraba zuwa Juma’a a Najeriya, tare da yiwuwar ambaliya a wasu jihohin kudu da ruwan sama a Kano da Gombe.
Iyalai sun tabbatar da rasuwar babban jigo a jam'iyyar PDP, Cif Daniel Osi Orbih, wanda ke alakar siyasa ta kusa da ministan birnin Abuja, Nyesom Wike.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya bukaci Musulmi su yi riko da koyarwar Annabi Muhammad, musamman zaman lafiya, tausayi, adalci, hakuri da kuma hadin kai.
Kotu ta ɗage ƙarar Atiku kan cancantar Tinubu ta sake takara a 2027 zuwa 28 ga Satumba, yayin da aka zargi shugaban da gabatar da takardar NYSC ta bogi.
Gwamnatin Lagos ta gargadi mazaje kan tilasta wa matansu yin jima’i ba tare da yardarsu ba, tana mai cewa laifin na iya jawo daurin rai da rai a gidan yari.
Kungiyar IPOB ta bai wa gwamnatin tarayya kwanaki 14 ta saurari ɗaukaka ƙarar Nnamdi Kanu, tare da barazanar kaurace wa zaɓuka idan ba a cika buƙatar ba.
Gwamna Dauda Lawal ya yi jimamin rasuwar Sarkin Zamfaran Zurmi, Alhaji Bello Sulaiman, wanda ya rasu a asibitin Federal Medical Centre da ke Gusau.
JNI reshen Plateau ta musanta cewa an kafa Hisbah a Jos North, tana mai cewa babu wata ƙungiyar Musulmi da ta sanar da shirin kafa hukumar a yankin.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin “Hire from Nigeria” domin hada kwararrun ’yan Najeriya da masu daukar ma’aikata daga kasashen ketare cikin sauki.
Wani SAN a tawagar lauyoyin Tinubu, Wole Afolabi, ya ce da akwai hujjar alakar Shugaba Bola Tinubu da safarar miyagun kwayoyi, da Amurka ta kama ko gurfanar da shi.
Labarai
Samu kari