An sake samun tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Kano. Gobarar dai ta tashi ne da asuba. Majiyoyi sun bayyana cewa gobarar ta lakume shaguna.
An sake samun tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Kano. Gobarar dai ta tashi ne da asuba. Majiyoyi sun bayyana cewa gobarar ta lakume shaguna.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin tsaron kasar nan sun yi aiki tare wajen bin wasu kudi da aka samu dangatawa da kokarin kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya jaddada gazawar tsaro a Najeriya bayan kisan Murtala Mohammed, yana mai cewa ci gaban Afirka na bukatar shugabanci nagari
Lauyan El-Rufai ya soki jami'an tsaro kan yunkurin kama shi ba bisa ƙa'ida ba a Abuja yau. Ya ce za su bayyana a ofishin EFCC ranar Litinin, 16 ga Fabrairu, 2026.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya amince da fara biyan albashin watan Fabrairu daga 13 ga watan domin ma’aikata su shiga Ramadan cikin walwala da annashuwa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ki yarda ya bi jami'an tsaro saboda babu wata takardar gayyata da aka turo masa a hukumance.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta gabatar da kasafin kudi don zaben shekarar 2027. INEC ta bayyana cewa hakan ya yi daidai da tanadin doka.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Otedola ya bayyana farin ciki da matatar Dangote ta kai matakin tace gangar man fetur 650,00 a kowace rana kamar yadda aka tsara.
Ana zargin cewa fasinjoji sun hana jami'an tsaro tafiya da tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai lokacin da ya sauka filin jirgin sama na Abuja.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya yi tafiya zuwa kasar Ethiopia. Shettima zai wakilci Mai girma Bola Tinubu a wajen taron kungiyar AU.
Amurka ta gabatar da kudiri a Majalisar Wakilai domin hada kai da Najeriya wajen dakile hakar ma’adinan China ba bisa ka’ida ba da tashin hankalin Fulani.
Labarai
Samu kari