Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Sokoto. Hare-haren na 'yan bindiga sun jawo an kashe mutane da dama tare da raba su da muhallansu.
Jakadan Birtaniya a Najeriya ya bayyana cewa za su saka ido a zaben gwamnoni Da za a yi a Osun da Ekiti domin su ne sharar fage na babban zaben 2027.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun shiga birnin tarayya Abuja dauke da manyan makamai sun sace mutum hudu tare da kashe wani dan banga da ke tsaron jama'a.
An samu barkewar wani rikicin manoma da makiyaya a jihar Bauchi. Mummunan rikicin ya jawo asarar rayukan mutane bakwai tare da kon gidaje masu tarin yawa.
A labarin nan za a ji cewa Gbenga Olawepo-Hashim da ke neman kujerar Bola Ahmed Tinubu ya bayyana kadan daga cikin shirye-shiryensa da suka hada da karya Dala.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da aikin sake gina babbar hanyar Gombe zuwa Biu da Maiduguri, bayan shekaru masu yawa na alkawura da kwangilolin da ba su kammala ba.
Wani mutum mai shekaru 34, Nsikak Kingsley, ya yi wa mahaifinsa dukan tsiya har ya mutu a unguwar Oda da ke birnin Akure a jihar Ondo da Kudu maso Yamma.
Dan majalisar wakilai, Bamidele Salam ya bayyana cewa shugabannin Naeriya sun yi watsi da matsalar tsaro ne saboda matsalar bata shafe su kai tsaye ba.
A labarin nan, za a ji cewa David Umahi, Wanda shi ne ministan ayyuka a Najeriya ya bayyana yadda Bola Tinubu ya yi rabon aikin tituna tsakanin Arewa da Kudu.
Labarai
Samu kari