Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce shirin NELFUND ya taimaka wajen rage wa yaran talakawa matsalar kuɗin karatu a manyan makarantu.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce shirin NELFUND ya taimaka wajen rage wa yaran talakawa matsalar kuɗin karatu a manyan makarantu.
Huhu John Gwamna ya bayyana cewa Musulmai ne suka taimaka masa wajen gina aikinsa, yana mai cewa bai taɓa fuskantar wariyar addini a gwamnatin El-Rufai ba.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shirin Hire from Nigeria, tare da burin samar da ayyukan yi miliyan ɗaya ga ’yan Najeriya a kasuwannin duniya nan da 2030.
Alkali Inyang Ekwo ya gargadi lauyoyi kan tattauna karar da Atiku ya shigar na zargin takardun NYSC na Bola Tinubu da ke gaban kotu a shafukan sada zumunta.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Reno Omokri ya yi ikirarin cewa bayanan Shugaba Bola Tinubu da FBI ke da su ba su nuna wata shaida ta aikata laifi ba.
Gobara ta tashi a wani bangare na gidan Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal da ke GRA a Gusau, inda jami’an kashe gobara suka garzaya domin shawo kanta.
Hukumar EFCC ta gano sabon salon da ma'aikatan gwamnati ke amfani da kudin intanet (crypto) wajen karkatar da dukiyar kasa zuwa waje ta hanyar amfani da samari.
Wani hoto da ke yaɗuwa a kafafen sada zumunta ya yi ikirarin cewa Atiku Abubakar zai sayar da CBN idan ya lashe zaɓen 2027, amma bincike ya nuna ba gaskiya ba ne.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike ya yi alhinin rasuwar Dan Orbih, yana bayyana marigayin a matsayin aboki na gaskiya da amintaccen abokin siyasa.
Sojojin Najeriya sun ce janyewar wasu sojojin Amurka daga ƙasar ba ta nuna cewa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Najeriya da Amurka ya lalace ko ya zo karshe ba.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Jimoh Ibrahim, ya ce Najeriya ba ta da makaman nukiliya ko makaman kare dangi kwata-kwata kuma ba ta da niyya.
Labarai
Samu kari