A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
An gurfanar da mutane hudu da ake zargi da kisan Fatima Abubakar da 'ya'yanta shida a unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano, bangaren gwamnati sun shirya.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutu domin bikin Easter da Good Friday na 2026. An bukaci Kiristoci su yi wa kasa addu'a.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana a gaban kotu kan bukatar belin da ya nema. Sai dai bayan zaman kotu, jami'an DSS sun cafke shi.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar daya daga cikin hadiman Gwamna Nasir Idris Kauran Gwandu da wasu kansiloli biyu a hanyarsu ta zuwa filin taron APC a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i zai kammala sanin makaomarsa bayan ya nemu kotu ta ba shi beli a shari'a da ICPC.
An gurfanar da mai tuka motar matar Sarki Muhammadu Sanusi II da wasu mutane biyu bayan zarginsu da laifin shiga dakin matar Sarki su tafka kazamar sata.
A labarin nan, za a ji cewa Ministocin tsaron Najeriya, Christopher Musa da Bello Matawalle sun ziyarci jihar Borno bayan munanan hare-hare a kwanakin baya.
Legit Hausa ta hada rahoto da ya kun shi tarihin dan kasar Amurka, Alex Barbir da ke yawo a kauyukan Najeriya yana kira ga Kiristoci su dauki makami don kare kai.
Ana shirin bikin Easter, Rundunar tsaron Najeriya ta fadi irin gudunmuwar da sojojin Amurka ke bayarwa a Najeriya duk da karuwar hare-hare a Najeriya.
Labarai
Samu kari