Houthi sun ce sun kai hare-hare kan cibiyoyin Aramco da sansanin soji a Saudiyya, yayin da Kuwait, Bahrain da GCC suka yi Allah-wadai da hare-haren.
Houthi sun ce sun kai hare-hare kan cibiyoyin Aramco da sansanin soji a Saudiyya, yayin da Kuwait, Bahrain da GCC suka yi Allah-wadai da hare-haren.
Tsohon Sanatan Katsina ta Kudu, Bello Mandiya, ya rasu a Abuja yana da shekaru 62, yayin da Gwamna Radda ya bayyana mutuwarsa a matsayin babban rashi.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Jimoh Ibrahim, ya ce Najeriya ba ta da makaman nukiliya ko makaman kare dangi kwata-kwata kuma ba ta da niyya.
Atiku Abubakar ya yi alkawarin tabbatar da cewa ƙananan hukumomi sun samu kuɗaɗensu kai tsaye daga gwamnatin tarayya idan ya zama shugaban Najeriya a 2027
Iyalai sun tabbatar da rasuwar babban jigo a jam'iyyar PDP, Cif Daniel Osi Orbih, wanda ke alakar siyasa ta kusa da ministan birnin Abuja, Nyesom Wike.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya bukaci Musulmi su yi riko da koyarwar Annabi Muhammad, musamman zaman lafiya, tausayi, adalci, hakuri da kuma hadin kai.
Kotu ta ɗage ƙarar Atiku kan cancantar Tinubu ta sake takara a 2027 zuwa 28 ga Satumba, yayin da aka zargi shugaban da gabatar da takardar NYSC ta bogi.
Gwamnatin Lagos ta gargadi mazaje kan tilasta wa matansu yin jima’i ba tare da yardarsu ba, tana mai cewa laifin na iya jawo daurin rai da rai a gidan yari.
Kungiyar IPOB ta bai wa gwamnatin tarayya kwanaki 14 ta saurari ɗaukaka ƙarar Nnamdi Kanu, tare da barazanar kaurace wa zaɓuka idan ba a cika buƙatar ba.
Gwamna Dauda Lawal ya yi jimamin rasuwar Sarkin Zamfaran Zurmi, Alhaji Bello Sulaiman, wanda ya rasu a asibitin Federal Medical Centre da ke Gusau.
JNI reshen Plateau ta musanta cewa an kafa Hisbah a Jos North, tana mai cewa babu wata ƙungiyar Musulmi da ta sanar da shirin kafa hukumar a yankin.
Labarai
Samu kari