Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta domin gano tare da rufe asusun ’yan ta’adda da masu laifuffuka da dama.
Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta domin gano tare da rufe asusun ’yan ta’adda da masu laifuffuka da dama.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ya karyata martanin da ake ce ya yi game da zarge-zargen da Dangote ke yi masa.
Kamfanonin rarraba wutar lantarki sun fara rage adadin wutar da suke ba jama'a saboda karancin wutar da ake samar musu. Matsalar ta faro ne saboda karancin gas.
Tsohon kyaftin din kungiyar Super Eagles, Mikel John Obi, ya ce ya kira fadar Muhammadu Buhari domin ‘yan wasa su samu alawus dinsu na gasar cin kofin duniya a 2018.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kaddamar da majalisar masarautun Katsina domin karfafa hadin gwiwa tsakanin gwamnati da sarakuna kan tsaro.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ’yan Najeriya musamman talakawa cewa sababbin dokokin haraji za su amfani marasa karfi, masu ƙaramin albashi da ’yan kasuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta karbi kudurin gaggawa game da rikicin da ya kunno kai tsakanin Dangote da Farouk Ahmed.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci 'yan Najeriya su fito zanga-zangar adawa da rashin tsaro. Ta ce za ta tafi yajin aiki idan aka tarwatsa masu zanga-zanga.
A labarin nan, za a ji yadda matan Ladanin Kano suka shiga mawuyacin hali bayan sun ga gawar Mai gidansu da aka kashe a bakin Masallaci da Asubahi.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya ta rage farashin taki da kayan noma domin kare manoma daga asara da tabarbarewar harkar noma.
Labarai
Samu kari