Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Sarkin Ekwuoma na 10, Mai Martaba Samuel Chinedu Chukwujindu, ya rasu bayan mulkin shekaru 18, yayin da majalisar gargajiya ta sanar da magajinsa.
Babbar Kotun Tarayya ta ayyana shirin N110 biliyan na sayen motocin SUV da alawus na Majalisar Tarayya a matsayin haramun, inda ta ce ya saba dokoki.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto fararen hula da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace a Borno. An ba mutanen da aka ceto kulawar da ta dace.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce bai taɓa ɗora wa Goodluck Jonathan alhakin Boko Haram gaba ɗaya ba, domin tsaro nauyi ne na kowa.
'Yan bindiga dauke da makamai sum yi jami'an hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) kwanton bauna a jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun kashe jami'ai 3 a harin.
Gwamnatin jihar Katsina ta yi magana kan sace tsohon janar tare da matarsa da 'yan bindiga suka yi. Ta bayyana irin kokarim da take yi domin ganin sun kubuta.
Yayar tsohon ministan makamashi a Najeriya, Busayo Adegoke John-Paul, da 'ya'yanta tagwaye sun samu 'yanci bayan an sace su a Ibadan cikin daren nan.
Fasto Johnson Suleman ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauki mataki mai tsauri kan masu daukar nauyin ta’addanci a Najeriya ko kuma ya sauka daga mulki.
Hukumar zabe ta kasa, INEC ta bayyana Kano a matsayin jihar da aka samun sababbin masu rijistar zabe yayin da ake dab da kammala aikin a fadin Najeriya.
Labarai
Samu kari