Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Wasu yan bindiga a jihar Zamfara sun kakabawa kauyuka uku harajin N16m tare da wa’adin kwanaki shida a kan idan ba su biya kudin za su fuskanci barazana.
Ƴan bindiga sun kashe matasa uku a Jos ta Kudu bayan bikin Good Friday, yayin da shugabannin al'umma ke kukan rashin tsaro da mamayar dazuzzuka a jihar Filato.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Baban malamin Musulunci, Imam Tajuddeen Muhammad Adigun ya koka kan zargin karya da ake jingina wa Musulmi a rikicin da keyawan faruwa a jihar Plateau.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Jami'an tsaron Najeriya sun kama wasu mutane uku 'yan kungiyar Boko Haram suna tsara yadda za su kai hari a Adamawa. An kama John Ado cikin 'yan Boko Haram.
Malamin addinin Musulunci a Kano, Dr Bashir Aliyu Umar ya gargadi hukumar INEC kan cewa za ta fara tantance masu kada kuri'a kafin zaben 2027 a Najeriya.
Shugaban kungiyar Izala na kasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi jimamin rasuwar Sheikh Isah Muhammad Bauchi a jihar bayan sanar da rasuwar shi ranar Juma'a.
Hukumar INEC ta sanar da shirin fara tantance masu zabe yayin da ake maganar 2027. Mutane za su je ofisoshinta ko ta yanar gizo domin a tantance su.
Labarai
Samu kari