Yan takarar ADC na gwamna a jihohin Arewa maso Yamma bakwai sun rattaba hannu kan yarjejeniyar inganta tsaro, tattalin arziki da jin daɗin al’umma.
Yan takarar ADC na gwamna a jihohin Arewa maso Yamma bakwai sun rattaba hannu kan yarjejeniyar inganta tsaro, tattalin arziki da jin daɗin al’umma.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa daga Laraba zuwa Juma’a a Najeriya, tare da yiwuwar ambaliya a wasu jihohin kudu da ruwan sama a Kano da Gombe.
Mazauna yankin Borgu a Niger na tserewa zuwa Jamhuriyar Benin saboda rashin tsaro, yayin da ADC ta roƙi Tinubu ya tura dakarun tsaro na dindindin.
Wata wasika daga Ofishin Jakadancin Amurka mai kwanan wata 4 ga Fabrairu, 2003, ta bayyana a kafafen sada zumunta, inda aka rubuta ranar haihuwar Bola Ahmed Tinubu.
Bola Tinubu ya taya Shettima murnar cika shekaru 60, yana mai bayyana shi a matsayin ɗan kishin ƙasa, abokin amintacce kuma jigo wajen nasarar Renewed Hope.
Shugaban Kiristocin yankin Arewa, John Hayab, ya ce Bola Ahmed Tinubu ya fi Buhari aiki, yana mai cewa Arewa na cin gajiyar ayyukan gwamnatin tarayya.
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya bukaci masoyansa kar su kashe kuɗi wajen taya shi murnar cika shekaru 60, illa dai su taya shi da addu'a da ginin kasa.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shirin Hire from Nigeria, tare da burin samar da ayyukan yi miliyan ɗaya ga ’yan Najeriya a kasuwannin duniya nan da 2030.
Alkali Inyang Ekwo ya gargadi lauyoyi kan tattauna karar da Atiku ya shigar na zargin takardun NYSC na Bola Tinubu da ke gaban kotu a shafukan sada zumunta.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Reno Omokri ya yi ikirarin cewa bayanan Shugaba Bola Tinubu da FBI ke da su ba su nuna wata shaida ta aikata laifi ba.
Gobara ta tashi a wani bangare na gidan Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal da ke GRA a Gusau, inda jami’an kashe gobara suka garzaya domin shawo kanta.
Labarai
Samu kari