'Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa nan gaba kadan kudin litar man fetur za ta kasar sauka kasa a Najeriya. Sun ce lita za ta dawo kasa da N120.
'Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa nan gaba kadan kudin litar man fetur za ta kasar sauka kasa a Najeriya. Sun ce lita za ta dawo kasa da N120.
Rundunar sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani ga Isra'ila game da kai hare-haren a kudancin Lebanon.
Majalisar dinkin duniya ma ta san da zaman harshen Hausa sannan ta sanya ta a matsayin na 11 cikin yaruka 70,250 na duniya kamar yadda wani bincike ya nuna.
Akua Gaddafi, mace ta farko a cikin jami'an 'yan sandan kasar Ghana da ta zagaye kasashe hudu na yankin Afrika ta Yamma a cikin kwana daya ta bayyana cewa...
Mun ji cewa a jihar Akwa Ibom, an gurfanar da wata Mata da mijinta da zargin yin sata a Kotu. Alkali ya dage wannan shari’ar sai cikin watan Disamban 2020.
A jiya ne daya daga cikin wadanda aka sace tare da yaran Makarantar da aka sace a Kaduna ya tsere. An samu wanda ya tsero daga hannun Miyagun ne bayan sa’a 24.
A bana tattalin arzikin Najeriya ya yi mummunan sukurkucewar da ba a taba gani ba a shekara 10. Tattalin arziki ya karye da – 6%, abin da ba a taba yi ba tuni..
A wata hira da tayi da wani mai suna Anthony Ndiema a wani shiri mai suna Nisamehe Show, matar ta bayyana cewa mijinta ya zabga mata karya wacce ta kasa hakuri
Titin dogo da aka gina daga Legas zuwa Ibadan wanda zai fara aiki a watan Satumbar da zamu shiga, an sanya ranar fara aikin akan gaba domin kuwa akwai sababbin
Wata mata mai 'ya'ya hudu mai suna Emma Fedigan, ta gaji da zaman gidan mijinta, inda ta fita ta fara soyayya da wani mutumi da matarshi a lokaci daya. Hakan...
Mun ji cewa an sace mutane 6 a cikin ‘yan kwanaki a Garin Shika. A dalilin haka Mutanen Gari sun shiga wani yanayi. An saba garkuwa da mutane a Jihar Kaduna.
Labaran duniya
Samu kari