Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Wani dan bindiga ya kashe mutum daya tare da jikkata akalla mutum 10 a wani hari da ya kai jihar Texas a Amurka. Ya shafe sa'o'i yana fito na fito da 'yan sanda.
Mun ji cewa a jihar Akwa Ibom, an gurfanar da wata Mata da mijinta da zargin yin sata a Kotu. Alkali ya dage wannan shari’ar sai cikin watan Disamban 2020.
A jiya ne daya daga cikin wadanda aka sace tare da yaran Makarantar da aka sace a Kaduna ya tsere. An samu wanda ya tsero daga hannun Miyagun ne bayan sa’a 24.
A bana tattalin arzikin Najeriya ya yi mummunan sukurkucewar da ba a taba gani ba a shekara 10. Tattalin arziki ya karye da – 6%, abin da ba a taba yi ba tuni..
A wata hira da tayi da wani mai suna Anthony Ndiema a wani shiri mai suna Nisamehe Show, matar ta bayyana cewa mijinta ya zabga mata karya wacce ta kasa hakuri
Titin dogo da aka gina daga Legas zuwa Ibadan wanda zai fara aiki a watan Satumbar da zamu shiga, an sanya ranar fara aikin akan gaba domin kuwa akwai sababbin
Wata mata mai 'ya'ya hudu mai suna Emma Fedigan, ta gaji da zaman gidan mijinta, inda ta fita ta fara soyayya da wani mutumi da matarshi a lokaci daya. Hakan...
Mun ji cewa an sace mutane 6 a cikin ‘yan kwanaki a Garin Shika. A dalilin haka Mutanen Gari sun shiga wani yanayi. An saba garkuwa da mutane a Jihar Kaduna.
Yarinyar mai suna Siti Mastufah Wardah, an kai ta asibiti a Probolinggo dake Gabashin jihar Java a cikin kasar Indonesia, sakamakon wani ciwo da ya kamata...
Gwamnatin tarayya karkashin hukumar ‘yan Najeriya a kasashen waje ta dauki aniyar kwato hakkin dan kasar, Ibrahim Khaleel Bello wanda aka kashe a kasar Cyprus.
Labaran duniya
Samu kari