Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da gindaya sharuddan da suka wuce-gona-da-iri a tattaunawar sulhu da aka gudanar a Islamabad, babban birnin kasar Pakistan.
Amurka da Iran sun kasa cimma yarjejeniya a Pakistan a ranar Lahadi, 12 ga Afrilu, 2026, bayan sa'o'i 21 na tattaunawa. Ana fargabar yakin na iya barkewa.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa sun yi tatttaunawa da Iran da kyakkyawar niyya, kuma sun gabatar da tayi mafi kyau a Pakistan.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Amurka da Iran na ci gaba da tattaunawa domin tsagaita wuta a yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Bangarorin biyu sun yi takaddama kan wani abu guda daya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Labaran duniya
Samu kari