Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
Sanatan Amurka Ted Cruz ya caccaki jami’an gwamnatin Najeriya, yana ikirarin cewa maimakon daukar matakan tsaro na gaskiya a kare kiristoci, an maida abin yakin baka
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Donald rump ya ce yarjejeniyar nukiliyar Amurka da Saudiyya za ta tabbata ne idan Riyadh ta amince da Isra'ila ta hanyar shiga Yarjejeniyar Abraham.
'Yan takara shida sun fara fafatawa domin maye gurbin António Guterres a Majalisar Dinkin Duniya, yayin da za a fara kada kuri'ar farko a ranar 30 ga Yuli.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta yi ikirarin a yanzu haka, ta matsa daular Iran har ta fara neman a dawo kan teburin sulhu, amma ana ganin da sake.
Rahotanni sun bayyana cewa akalla mutane 5,700 sun mutu sakamakon mummunar guguwar zafi da ta afku a wata ƙasa ta Turai, a cewar hukumar lafiya ta kasar.
Iran ta ce ta kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Jordan, yayin da Majalisar Wakilan Amurka ke neman dala biliyan 95 domin yaƙi.
Amurka ta tabbatar da mutuwar Sgt. Angel Rampersad, soja mai shekaru 28, a harin makaman Iran kan sansanin sojin Muwaffaq Salti da ke kasar Jordan.
Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Labaran duniya
Samu kari