Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
An nemi wasu jami'an sojojin Amurka guda biyu an rasa. Sojojin dai sun je kasar Morocco ne domin gudanar da wani atisaye. Tuni aka fara aikin nemansu.
Manyan wakilan gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun isa kasar Pakistan don tattaunawa da Amurka kan yakin da aka tsagaita wuta kansa a Gabas ta Tsakiya.
Rahoton leken asirin Amurka ya ce gwamnatin China na shirin taimakon kasar Iran da makamai. Kasar China ta yi martani, inda ta karyata ikirarin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sanatoci da ƴan majalisa na daga cikin manyan ƴan siyasa a Amurka da me adawa da Trump ya fara yaƙi da lashe mutKe a Iran.
Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
Shugaban Amurka ya gargadi Benjamin Netanyahu kan cigaba da kai hare-hare kasar Lebanon bayan sulhu da Iran. Ya yi haka ne saboda gargadin da Iran ta yi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
'Yar majalisar Amurka Yassamin Ansari ta yi wa Donald Trump wankin babban bargo, inda ta kira shi da mutum mai matsalar kwakwalwa kan yaki da Iran.
Tawagar Iran ƙarƙashin Ghalibaf ta isa Islamabad yau Jumma'a, 10 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawar zaman lafiya da Amurka bayan tsagaita wuta ta makonni 2.
Majalisar dokokin Iran ta gabatar da sabon daftarin doka domin tsara yadda za a sarrafa mashigar Hormuz, inda ake sa ran za a kaɗa ƙuri'a mako mai zuwa.
Labaran duniya
Samu kari