Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yakin da kasarsa ke y sa Jamhuriyar Iran. Trump ya bayyana cewa ya yi mamakin abin da ya gani.
Naim Qassem ya ce Hezbollah ba za ta miƙa wuya ba yayin da Isra'ila ta kashe mutane 72 a Lebanon. Hezbollah ta farmaki sansanonin Haifa da Tel Aviv yau.
Amurka ta nutsar da jirgin yaƙin Iran yayin da Trump ya soki Biritaniya kan kin ba shi goyon baya ya kai hari Iran daga sansanoninta. Bayani kan yakin a rana ta 5.
Kasar Kanada ta bayyana cewa tana ganin hare-haren Amurka da Isra'ila kan Iran sun karya dokar kasa da kasa, ta nemi a nemi masalaha a Gabas ta Tsakiya.
Wani jirgin ruwan yakin Amurka wanda ke tafiya a karkashin ruwa ya nutsar da wani jirgin ruwan yakin Iran. An samu asarar rayuka ma'aikata da dama.
Ma'aikatar tsaron Amurka ta yi ikirarin cewa dakarun kasar sun yi ajalin wanda ke jagorantar rundunar da ke kitsa yadda za a ga bayan shugaban kasa, Donald Trump.
Makaman Iran sun daki Tel Aviv bayan sun ratsa ta babbar garkuwar tsaron Isra'ila, watau Iron Dome. An kashe mace 1 yayin da Amurka ta farmaki Tehran da Qom.
Jamhuriyar Iran ta dage bikin bankwana da Ayatollah Ali Khamenei bayan harin hadin gwiwar Amurka da Isra’ila ya kashe shi tare da iyalansa a Tehran
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yiwuwar kasancewar Iran a gasar cin kofin duniya. Donald Trump ya nuna cewa bai damu da hakan ba.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta yi wa Amurka barna bayan ta kai harin ramuwar gayya a kan wasu daga cikin sansanin sojojinta da ke Gabas ta Tsakiya.
Labaran duniya
Samu kari