Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Rundunar sojin Iran ta yi gargadin cewa za ta ka manyan hare-hare kan sojojin Amurka da kawayenta idan Donald Trump ya kai mata hari a bayan tsagaita wuta.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fuskanci hare-haren bindiga guda uku daga 2024 zuwa 2026. An kama wasu da suka so kashe shi a wasu lokutan a Amurka.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi kalamai masu kaushi kan shugaban gwamnatin Jamus. Donald Trump ya caccake shi, kan sukar yaki da Iran.
Kungiyar Hezbollah ta kai hare-hare kan sojojin Israila a Kudancin Lebanon. Hare-haren na Hezbollah sun yi sanadiyyar hallaka wani soja tare da raunata wasu.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Amurka ta amince da wasu sababbin dokoki da za su saka linzami kan tallafin kudi da ƙasarsu ke aiki wa Najeriya.
Jagoran addini a Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei ya ce Iran ba za ta mika shirinta na nukiliya da makamai masu linzami ba, duk da matsin lambar Amurka.
Ma'aikatar tsaron Amurka ta bayyana cewa akalla Dala biliyan 25 sun bata a yakin da kasar da shafe sama da wata daya tana yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Majalisar Amurka tana shirin dakatar da tallafin tsaro ga Najeriya muddin ba a gurfanar da mahara gaban shari'a tare da mayar da ƴan gudun hijira gidajensu ba.
A labarin nan, za a ji abubuwan da ƙasashen Rasha da Amurka suka tattauna bayan doguwar gana wa ta kusan mintuna 90 tsakanin Vladimir Putin da Trump.
Labaran duniya
Samu kari