KNN ta bayyana yadda wata magana daga Aisha Kwankwaso ta zaburar da kokarin hada Rabiu Kwankwaso da Peter Obi domin tunkarar zaben shugaban kasa na 2027
KNN ta bayyana yadda wata magana daga Aisha Kwankwaso ta zaburar da kokarin hada Rabiu Kwankwaso da Peter Obi domin tunkarar zaben shugaban kasa na 2027
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
Shugaba Tinubu ya bukaci kasashen Afirka su hada kai wajen Allah wadai da hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu, yana jaddada goyon bayan ECOWAS.
Ministan kuɗin Isra’ila, Bezalel Smotrich, ya ce yaƙin Amurka da Iran ya fi amfani ga Isra’ila, yana mai cewa ƙasar ba za ta shiga yaƙin kai tsaye ba.
Pentagon ta fitar da sunaye da hotunan sojojin Amurka biyu da suka mutu a harin Iran a Jordan, yayin da kusan sojoji 100 suka jikkata kuma a hare-haren.
Isaac Fayose ya yi ikirari Bola Tinubu ya nada yayansa Ayo Fayose mukami ne kawai saboda ziyarar da Peter Obi ya kai masa kwanan nan, ya roki ya hakura da kujerar.
An kai hari kan tankar mai a Hormuz wanda ya sa ma'aikata guduwa, yayin da Iran ta yi ikirarin cewa jiragen mai biyu sun kama da wuta sakamakon fashe-fashe a ruwa.
Shugaban Nicaragua Daniel Ortega ya sanar da soke gudanar da zaɓe a ƙasar baki ɗaya, matakin da masana da 'yan adawa suka ƙwatanta da tabbatar da mulkin kama-karya.
Faransa ta fusata kan zargin cin zarafin ma'aikatan jakadancinta a Iran, yayin da rundunar IRGC ta Iran ke da'awar kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojin Amurka.
Donald Trump ya ce ba za a kama Benjamin Netanyahu ba idan ya ziyarci Amurka, duk da sammacin kama da Kotun ICC ta fitar da kuma muhawarar da ta biyo baya.
Andy Burnham ya zama sabon firaministan Birtaniya bayan Sarki Charles na III ya ba shi damar kafa gwamnati, tare da yin alkawarin gyara siyasa da tattalin arziki.
Labaran duniya
Samu kari