Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Dan wasan kungiyar kwallan kafa Paul Pogba ya bayyana dan wasan kwallan kungiyar Chelsea N’golo Kante a matsayin abokin hamayya mafi wuyar tunkara a tarihinsa na kwallon kafa.
Jaridar Forbes ta kasar Amurka ta saki jerin sunayen mutanen da ta saba saki kowacce shekara na 'yan wasa guda dari da suka fi daukar albashi mai tsoka a duniya, wanda da aka hada jimillar kudinsu ya kai dala biliyan hudu...
Legit.ng ta ruwaito a farkon rayuwarsa Pogba ba Musulmi bane, duk kuwa da cewa mahaifiyarsa Musulma ce, daga bisani ne ya fara gudanar da bincike akan addinin, wanda hakan ya kaishi ga rungumar addinin, kuma ta canza masa rayuwa.
A farkon nan ne Gwamnatin Najeriya ta cika wani alkawari da tayi tun shekarar 1994 bayan da ta ba tsohon Kocin Najeriya gidan da aka yi masa alkawari a 1994. Sai yau Gwamnati ta sauke nauyin da ke kan ta.
A Yammacin yau na Lahadi, 12 ga watan Mayun 2019, aka karkare wasannin gasar cin kofin firimiya na bana a Ingila. Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ce ta sake lashe gasar karo na biyu a jere kenan.
Fitacciyar jarumar wasan kwaikwayo a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta dandalin Kannywood Fati Washa, ta yi gagarumar bajinta ta shahara da dumbin masoya inda ta samu mabiya fiye da miliyan daya a shafin zauren sada zumunta.
Wannan mutum mai suna Hebert Danso Atiko, an sameshi ne a kasa shame-shame bai san inda kansa yake ba, bayan murnar cewa kungiyar da yake goyon baya ta Liverpool tayi nasara a wani gidan kallon kwallo dake gabashin kasar Ghana.
Dan wasan ya cimma matsaya a kan barin Liverpool bayan muhimmiyyar gana wa da kociyan kungiyar, Jurgen Klopp. Rahotanni sun bayyana cewar Mohammed Salah ne da kan sa ya nemi mahukuntan kungiyar Liverpool da su bashi damar barin An
Mun kawo manyan dalilin karancin ‘Yan kwallon Arewa a cikin Kungiyar Super Eagles. Bincike ya nuna cewa dai ‘Yan wasan da su ka fito daga cikin Arewa, 7 ne kurum su ka taba buga Gasar AFCON a Najeriya.
Wasanni
Samu kari