Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Kungiyar kwallon kafan kasar ingila, Manchester United, ta sallami kocinta, Jose Mourinho, bayan kungiyar kwallon Liverpool ta lallasata a karshen makon da ya gabata a filin Anfield. Shugabancin kungiyar kwallon kafan ta tabbatar
Da ranar yau ne dai aka gudanar da zaben yadda jadawalin kungiyoyin kwallon kafa na nahiyar turai zai su kara da junan su a ci gaba na gasar cin kofin zakarun turai da ake kan yi na kakar wasan shekarar 2018/2019. Sai dai wasannin
Dan wasan na Premier League a wannan shekara ya ciyo kwallo 44 daga cikin wasanni 52 da aka buga. Salah ya bayyana tsantsar farin cikin sa bisa ga wannan nasara daya samu inda yake cewa "Nayi matukar murna da wannan nasara sannan
Shahararren dan wasan kwallon kafa na duniya, Edson Arantes do Nascimento, wanda aka fi sani da Pelé, ya bayyana cewa ya zarce iyawar dan wasan da ya lashe kambun Ballon d'Or har sau biyar, Lionel Messi, don haka batun a rinka had
Kanwa Uwar gamin matsalolin jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayyana cewa kasancewarsa mai goyon bayan kungiyar kwallon kafa ta Manchester ya sanya ya ke matukar adawa da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea.
Da misalin karfe shida da minti hamsin da biyar kuwa za'a buga wasannin ne kamar haka, Akhisarspor da Sevilla, FK Krasnodar da Standard Liege, FC Astana zasu kece raini da FK Jablonec, Dynamo Kiev, da Rennes. BATE Borisov kuwa zat
Kotu ta kama wani fitaccen ‘Dan kwallo da Mahaifin sa babban laifi. An kama tsohon ‘Dan wasan kasar Italiya Iaquinta dauke da bindigogi. Ana zargin tsohon ‘Dan wasan gaban na Juventus da daurewa wasu ‘Yan daba gindi.
A watan Mayun 2013 ne Neymar ya koma Barcelona akan kudi Euro miliyan 57.1. Duk da cewar babu wani bayani a takarda daga kungiyar kwallon kafa ta Brazil da ke Santos, dangane da kudaden da aka kayyade kan sauyin kungiyar kwallon k
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Real Marid ta sanar da sunan Santiago Solari a matsayin sabon mai horas da yan wasanta bayan sallamar Julen Lopetegui da ta yi daga mukamin, sakamakon ya gaza tabuka wani abin kirki bayan watanni 5
Wasanni
Samu kari