Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
A ‘Yan wasan kwallon kafa 30 da su ka yi zarra wajen kyautar Ballon D’or. Liverpool ta na da ‘yan wasa 7, Man City 5, Real Madrid da Juventus da Ajax sun samu 2. Bayern Munchen da Arsenal 1.
Dazu nan tsohon Kocin Arsenal ArseneWenger ya samu babban aiki bayan ya ajiye koci. Shehin kwallon watau Wenger ya dawo kwallon kafa bayan ya karbi aikin FIFA a shekara 70.
Lionel Messi, ya yi hira da TYC Sports jim kadan bayan ya samu sauki ya dawo buga wasa. Inda yace Ronaldo ne mafi kyawun ‘Dan wasan gaban da na taba gani a Duniya.
Najeriya kasa ce da ke da 'yan kwallon kafa masu baiwa sosai da ba su taba buga wa Super Eagles wasa ba. Hakan na faruwa ne saboda kasancewarsu masu izinin zama a kasashe biyu, ra'ayin kansu ko kuma rashin samun damar buga wa kasa
Mun samu labari cewa Golden Eaglets sun doke ‘Yan kasar Hungary da ci 4-2 a jiya. Mai rike da kambun Najeriya, Samson Tijani, ya zura kwallaye biyu.
Za ku ji yadda Iyayen ‘Dan kwallon Najeriya, Ola Aina, su ka yi hidima domin ya yi suna. Aljazira ta kawo labarin Matashin ‘Dan kwallon Super Eagles Ola Aina mai ratsa jiki.
Babu shakka dan wasan gaba da kungiyar Juventus, Cristiano Ronaldo da kuma na kungiyar Barcelona, Lionel Messi, sun sha gaban dukkanin wani mai taka leda idan an kwatanta bajintar da suka yi a tsawon shekaru suna sharafi.
A makon nan ne kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Lionel Messi, ya karbi kyautar takalmin zinare karo na shida, bayan jefa adadin kwallaye mafi yawa tsakanin takwarorinsa dake manyan gasannin nahiyyar Turai.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, ta cimma matsayar karshe dangane da wasu 'yan wasa hudu da ka iya maye gurbin dan wasanta na gaba, Luis Suarez, nan da 'yan watanni kadan yayin da tauraruwarsa ta ke ci gaba disashewa.
Wasanni
Samu kari