Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Lionel Messi ya zarce Ferenc Puskás, inda yanzu ya zama dan wasan da ya fi kowa yawan kwallayen da ya ba da aka zura a raga a tarihin kwallon kafa.
Kanwa Uwar gamin matsalolin jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayyana cewa kasancewarsa mai goyon bayan kungiyar kwallon kafa ta Manchester ya sanya ya ke matukar adawa da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea.
Da misalin karfe shida da minti hamsin da biyar kuwa za'a buga wasannin ne kamar haka, Akhisarspor da Sevilla, FK Krasnodar da Standard Liege, FC Astana zasu kece raini da FK Jablonec, Dynamo Kiev, da Rennes. BATE Borisov kuwa zat
Kotu ta kama wani fitaccen ‘Dan kwallo da Mahaifin sa babban laifi. An kama tsohon ‘Dan wasan kasar Italiya Iaquinta dauke da bindigogi. Ana zargin tsohon ‘Dan wasan gaban na Juventus da daurewa wasu ‘Yan daba gindi.
A watan Mayun 2013 ne Neymar ya koma Barcelona akan kudi Euro miliyan 57.1. Duk da cewar babu wani bayani a takarda daga kungiyar kwallon kafa ta Brazil da ke Santos, dangane da kudaden da aka kayyade kan sauyin kungiyar kwallon k
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Real Marid ta sanar da sunan Santiago Solari a matsayin sabon mai horas da yan wasanta bayan sallamar Julen Lopetegui da ta yi daga mukamin, sakamakon ya gaza tabuka wani abin kirki bayan watanni 5
Bayan sadaukar da gidan nasa, Amokachi, ya dauki alkawarin bayar da gudunmawa iya karfinsa wajen yiwa Buhari kamfen domin ya cigaba da zama shugaban kasar Najeriya har zuwa shekarar 2023. An haifi Amokachi ne a watan Disamba na
Mun kawo maku jerin ‘Yan wasan da su ka fi kowane samun kudi da harkar kwallon kafa a Duniya. A sahun dai akwai Ronaldo, Messi da sauran ‘Yan wasa irin su Sergio Aguero, Angel Di Maria, James Rodriguez, Gareth Bale, Oscar Jr.
A yayin da duniya ta kasance mai yayi kuma juyi-juyi, a yau jaridar NAIJ.com ta kawo muku wasu fitattun 'yan kwallon kafa biyar 'yan asalin nahiyyar Afirka da suka taso cikin talauci amma yanzu sun zamto hamshakan attajirai.
Tsohon dan wasan Manchester United, Rio Ferdinand, ya ce akwai bukatar Paul Pogba ya yiwa kansa karatun ta-nutsu ta hanyar koyon darasi daga Cristiano Ronaldo, duba da cewar ya canja sosai sabanin lokacin da zo Man United.
Wasanni
Samu kari