A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Fitaccen dan wasan kwallon nan na duniya da tauraruwarsa ta haska a shekarun baya, Diego Maradona, ya bayyana cewa shawarwarin da ya bawa Lionel Messi ne lokacin da yake jagorantar kungiyar kwallon kafa ta Argentina ta saka ya...
Ronaldo da Messi wanda tun daga 2018 zuwa yanzu, da su ake damawa a kwallo za su yi abin da ba a taba gani ba bayan Cristiano Ronaldo ya yi wa Messi tayin zaman cin tuwon dare.
Labarai na zuwa cewa an kusa samun yarjejeniya tsakanin Barce da PSG a kan Neymar. PSG za ta karbi makudan kudi da manyan ‘yan wasan Barcelona a kan ‘dan wasan na Brazil mai shekaru 27.
Legit.ng ta ruwaito Raymond ya lashe wannan kambu ne bayan ya yi gudun famfalaki na mita 100 a cikin dakika 9.96, yayin da wani dan Najeriya, Usheoritse Itsekiri ya zo na uku daya kammala gudun cikin dakikai 10.02.
Rahotanni masu tushe sun bayyana cewar jarumi Ali Nuhu ya ware makudan kudade wajen tura yaron sa Ahmad, zuwa kasashen turai don ya goge a fagen kwallon kafa. Rahotanni sun bayyana cewar jarumi Ali Nuhu ya canja shawarar daya...
Hukumar kwallon kafa ta duniya, FIFA ta dakatar tsohon kocin Super Eagles kuma tsohon dan wasan Najeriya Samson Siasia. Hukumar ta FIFA ta zartarmasa da wannan hukuncin ne bayan samunsa da laifin karbar cin hanci domin bawa wasu n
Jose Mourinho ya ce Kofin Firimiya ya na hannun Man City, Liverpool ko Tottenham inda ya ke ganin cewa har sai ‘Yan tara-gutsan Man City sun ci Firimiya, Man Utd ba su samu ba.
Babban Attajirin Najeriya da Afrika watau Aliko Dangote ya yi wa ‘Yan kwallon Super Eagles ruwan kudi. Hamshakin Attajirin Dangote ya cika alkawarin da da ya dauka ne a lokacin da a ke buga Gasar AFCON.
Hukumar FIFA ta ce a halin yanzu kofar fara jefa kuri'u a bude take domin tantance gwarzon bana. 'Yan wasa, masu horaswa wato koci, masoya da kuma 'yan jaridu na kwallon kafa su ne za su tantance gwarzon bana.
Wasanni
Samu kari