Wasanni

Wasanni Zafafan Labaran

Allah ya yi wa tsohon kocin Kano Pillars, Kabiru Baleria rasuwa
Allah ya yi wa tsohon kocin Kano Pillars, Kabiru Baleria rasuwa
daga  Aminu Ibrahim

Kamar yadda binciken da Legit.ng ta yi ya nuna bayan rasuwarsa, Kabiru Baleria ya kamu da rashin lafiya ne bayan da matarsa ta tsere Amurka da 'ya'yansu uku. Matarsa ta kira ta ce ya manta da batunta da yaranta a lokacin da ta isa