Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya yi ikirarin vewa hare-haren Amurka sun raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei kuma suna zargin ya nakasa.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya yi ikirarin vewa hare-haren Amurka sun raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei kuma suna zargin ya nakasa.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Manema labarai sun ce tsohon ‘Dan wasan Barcelona Ronaldo de Assis Moreira wanda ya fi shahara da Ronaldinho ya samu abin yi bayan da yake tsare a kurkuku.
Fitaccen dan dambe na duniya Mike Tyson ya bayyana cewa a shirye yake mutuwa ta zo ta dauke shi, saboda rayuwa a wannan lokacin tayi wahala sosai, ya bayyana...
A jiya mu ka ji labari mara dadi cewa wani ‘Dan wasan Juventus ya sake kamuwa da cutar Coronovirus. Bayan Daniele Rugani, Blaise Matuidi ya dauko wannan cuta.
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta sanar da garkame filayen atisayenta guda biyu biyo bayan samun tabbacin kamuwar mai horas da kungiyar, Mikel Arteta
Tauraron Duniya Lionel Messi zai biya Lauyoyi Biliyan 1.6 domin ya ceci rayuwar Ronaldinho. ‘Dan wasan zai yi wa Ronaldinho hallaci kana bin da ya yi masa.
Dan kwallon Najeriya, Chineme Martins dake tsaron gida a kungiyar kwallon kafa ta Nassarawa United ya yanke jiki ya fadi, daga nan ya sheka barzahu a yayin da yake tsaka da taka leda.
Rahotannin kasashen wajen sun tabbtar da cewa Ronaldinho Gaucho ya sake shiga matsala, an kama shi da takardun karya. Watakila a kama shi a bisa hakan.
Labari ya zo mana cewa ana zargin wasu ‘Yan kwallo Turai laifin haraji. Hakan ya sa Jami’an tsaro su ka fara bibiyar na-kusa da Ronaldo.
An fara rade-radin Ronaldo ya na son ya koma kungiyar Real Madrid. ‘Yan kusa da shi sun ce Ronaldo ya na sha’awar komawa Real Madrid a yanzu.
Wasanni
Samu kari