Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Lionel Messi ya zarce Ferenc Puskás, inda yanzu ya zama dan wasan da ya fi kowa yawan kwallayen da ya ba da aka zura a raga a tarihin kwallon kafa.
Rahotanni masu tushe sun bayyana cewar jarumi Ali Nuhu ya ware makudan kudade wajen tura yaron sa Ahmad, zuwa kasashen turai don ya goge a fagen kwallon kafa. Rahotanni sun bayyana cewar jarumi Ali Nuhu ya canja shawarar daya...
Hukumar kwallon kafa ta duniya, FIFA ta dakatar tsohon kocin Super Eagles kuma tsohon dan wasan Najeriya Samson Siasia. Hukumar ta FIFA ta zartarmasa da wannan hukuncin ne bayan samunsa da laifin karbar cin hanci domin bawa wasu n
Jose Mourinho ya ce Kofin Firimiya ya na hannun Man City, Liverpool ko Tottenham inda ya ke ganin cewa har sai ‘Yan tara-gutsan Man City sun ci Firimiya, Man Utd ba su samu ba.
Babban Attajirin Najeriya da Afrika watau Aliko Dangote ya yi wa ‘Yan kwallon Super Eagles ruwan kudi. Hamshakin Attajirin Dangote ya cika alkawarin da da ya dauka ne a lokacin da a ke buga Gasar AFCON.
Hukumar FIFA ta ce a halin yanzu kofar fara jefa kuri'u a bude take domin tantance gwarzon bana. 'Yan wasa, masu horaswa wato koci, masoya da kuma 'yan jaridu na kwallon kafa su ne za su tantance gwarzon bana.
Rahotanni sun bayyana cewa tun bayan lokacin da dan nata ya rasu mahaifiyar tare da iyalansa suka shiga halin kaka na kayi, wanda dalilin hakan ya tilasta ta fara sana'ar sayar da biredi, domin samun abin sanyawa a bakin...
Ighalo ya zama dan wasan Super Eagles na biyu da ya lashe kyautar bayan tsohon dan wasan Najeriya Rashidi Yekini da ya taba cin kyautar da golden boot. Dan wasan na kungiyar wasar kwallo ta Shanghai Shenhua a China ya ci kwallonsa
Pogba na son barin kungiyar Manchester United bayan ya bayyana cewar lokaci ya yi da ya kamata da ya kamata ya kara gaba bayan an fitar da kungiyar Manchester daga gasar cin kofin zakarun nahiyar Turai. Sai dai ana ganin cewa Manc
Samun nasarar kungiyar Super Eagles a wannan wasa, ya bata daar hada maki shida a rukuni na biyu da take tare da kasashen Guine, Burundi da Madagascar. Super Eagles ta samu nasara ta farko a wasan da ta fara buga wa da kasar Burun
Wasanni
Samu kari