
Fitattun ‘yan wasan Najeriya biyar sun shirya haskawa a gasar Champions League ta 2025/26. An zaɓi Osimhen, Lookman, Tella, Onyedika, da Ilenikhena.
Fitattun ‘yan wasan Najeriya biyar sun shirya haskawa a gasar Champions League ta 2025/26. An zaɓi Osimhen, Lookman, Tella, Onyedika, da Ilenikhena.
Legit.ng ta ruwaito a farkon rayuwarsa Pogba ba Musulmi bane, duk kuwa da cewa mahaifiyarsa Musulma ce, daga bisani ne ya fara gudanar da bincike akan addinin, wanda hakan ya kaishi ga rungumar addinin, kuma ta canza masa rayuwa.
A farkon nan ne Gwamnatin Najeriya ta cika wani alkawari da tayi tun shekarar 1994 bayan da ta ba tsohon Kocin Najeriya gidan da aka yi masa alkawari a 1994. Sai yau Gwamnati ta sauke nauyin da ke kan ta.
A Yammacin yau na Lahadi, 12 ga watan Mayun 2019, aka karkare wasannin gasar cin kofin firimiya na bana a Ingila. Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ce ta sake lashe gasar karo na biyu a jere kenan.
Fitacciyar jarumar wasan kwaikwayo a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta dandalin Kannywood Fati Washa, ta yi gagarumar bajinta ta shahara da dumbin masoya inda ta samu mabiya fiye da miliyan daya a shafin zauren sada zumunta.
Wannan mutum mai suna Hebert Danso Atiko, an sameshi ne a kasa shame-shame bai san inda kansa yake ba, bayan murnar cewa kungiyar da yake goyon baya ta Liverpool tayi nasara a wani gidan kallon kwallo dake gabashin kasar Ghana.
Dan wasan ya cimma matsaya a kan barin Liverpool bayan muhimmiyyar gana wa da kociyan kungiyar, Jurgen Klopp. Rahotanni sun bayyana cewar Mohammed Salah ne da kan sa ya nemi mahukuntan kungiyar Liverpool da su bashi damar barin An
Mun kawo manyan dalilin karancin ‘Yan kwallon Arewa a cikin Kungiyar Super Eagles. Bincike ya nuna cewa dai ‘Yan wasan da su ka fito daga cikin Arewa, 7 ne kurum su ka taba buga Gasar AFCON a Najeriya.
Majiyar Legit.ng ta fadi cewa: Man united zata fara karbar bakuncin zagayen wasar na farko ranar Laraba, wannan shi zai kasance haduwar wadannan kungiyoyin biyu na farko tun haduwarsu ta karshe da Barcelona ta lallasa United a was
Mun ji labari cewa Yariman Kasar Saudiyya na neman sayen Kungiyar Manchester United na Ingila. Manyan Saudi na so su saye wannan babban Kulob din kwallo kafa ne don su kara da City wanda su ke gasar Zakarun Nahiyar Turai.
Wasanni
Samu kari