Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Labarin rasuwarsa ya jefa 'yan kwallon Najeriya cikin dimuwa da alhini duba da cewa yana da kuruciyarsa kafin ya rasu. A cewar rahoton da Legit.ng ta gano, Audu Isa Pele, a cikin makon da ta gabata ya koka da cewa yana fama da ciw
Dazu nan mu ka ji cewa Joseph Yobo ya zama sabon Mataimakin Kocin ‘Yan wasan Super Eagles. Kungiyar NFF ta nada Yobe ne ya rika taimakawa Gernot Rohr.
Jikan Maldini ya bi sahun Mahaifinsa da Kakansa wajen bugawa AC Milan. A karshen makon nan ne Daniel Maldini ya bugawa AC Milan kwallo wasan farko.
Mun samu labari cewa Cristiano Ronaldo ya fara barin tarihi a Juventus. Yawan kwallayen Ronaldo sun sa ya shiga littafin tarihin Juventus.
Fitaccen dan wasan kungiyar kwallon kafa na Juventus kuma dan asalin kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya bar tarihi a dandalin sada zumunta na Instagram, bayan ya samu mabiya miliyan 200...
A daren jiya, Manchester City ta sha da kyar a hannun United. Man Utd sun tadawa Man City hankali duk da jan kati a Carabao, wanda aka buga wasan zuwa karshe.
Masoyan Manchester United su na so Mai kungiyar ya mutu. A jiya ne zanga-zangan Magoya Man Utd ta kai har gaban gidan Ed Woodward.
Victor Moses ya saka hannu kan yarjejeniyar buga wa kungiyar Inter Milan kwallo na wucin gadi da zabin su iya sayansa daga hannun Chelsea. Moses ya tarar da tsohon kocinsa Antonio Conte wanda yanzu shine kocin Inter Milan. Conte y
A ranar Laraba, 15 ga watan Janairu ne aka fafata a wasan kwallon kafa tsakanin kungiyar Kano Pillars da Katsina United a filin wasa na Muhammadu Dikko dake garin Katsina, sai dai an tashi wasa baram baram.
Wasanni
Samu kari