Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Wani bincike ya ƙaryata jita-jitar cewa gwamnatin Kano ta raba dan kamfai ga mata, an gano hotunan da ake yadawa an gyara su domin ɓata suna da yaɗa bayanan ƙarya.
Tsohon ministan lantarki, Adebayo Adelabu ya karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai suka wallafa cewa ya yi murabus ba tare da izinin Shugaba Bola Tinubu ba.
A labarin nan, za a ji cewa fitacce a harkar waƙoƙin Najeriya a Legas, Ijoba Danku ya faɗa hannun wasu matasa da suka yi masa dukan kawo wuka saboda Tinubu.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo zai jagoranci taron 'yan adawa a Najeriya a Ibadan jihar Oyo. Kwankwaso da sauran yan ADC sun isa Ibadan.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Masu goyon bayan Sheikh Isa Ali sun fara hada kudi domin saya masa fom din takara na Naira miliyan 50 a jihar Gombe domin ya yi gwamna a jam'iyyar APC.
Tsohon Minista Hadi Sirika ya ayyana neman kujerar Sanata a Katsina ta Arewa yau 24 ga Afrilu, 2026, sakamakon kiraye-kirayen al'ummar shiyyar Daura.
Siyasa
Samu kari