Majalisar dokokin jihar Kano ta fara shirye-shiryen bin matakan da doka ta tanada domin sauke Aminu Abdulsalam Gwarzo daga kujerar mataimakin gwamna.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara shirye-shiryen bin matakan da doka ta tanada domin sauke Aminu Abdulsalam Gwarzo daga kujerar mataimakin gwamna.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana shirin jam'iyyar kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Wani jigo a APC, Cif Eze ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na fargabar zaben 2027 duk da mafi yawan gwamnoni na tare da shi a jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa Reno Omokri ya bayyana cewa akwai abubuwan da Nasir El-Rufa'i ya aikata a jihar Kaduna a lokacin da ya ke gwamna, ya cancanci kamu.
Hukumar INEC ta bayyana cewa ta shirya tsaf domin gudanar da babban zaben 2027, ta sanar da ranakun da ta ware domin zaben shugaban kasa da na gwamnoni.
Hukumar zabe mai zaman kanta za ta gudanar da zabe a Kano, Abuja, Osun, Ekiti da jihar Rivers a shekarar 2026. Za a gudanar da zaben ne saboda cike gibi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta koka a kan yadda hukumomi ke matsa wa yan adawa, wadanda ke ae zargi da badakala kuma na watayawa a gwamnati.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ya ce ya kamata Arewa ta sake zabensa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai tarbi gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC. An shirya gagarumin bikin tarbar gwamnan zuwa APC.
A daren jiya Alhamis 12 ga watan Faburairun shekarar 2026, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan kokarin cafke shi a filin jirig.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta samu koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wani dan majalisar wakilai daga jihar Gombe ya sauya sheka zuwa APC.
Siyasa
Samu kari