NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Shugaban Kwankwasiyya a karamar hukumar Nassarawa, Abdulaziz Gidanruwa, ya ziyarci Gwamna Abba Yusuf yayin da ake sa ran zai bar NDC zuwa APC gabanin 2027.
A labarin nan za a ji yadda jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta hango wa kanta matsala da kalubale a lokaci guda a zaben Osun da ake shirin yi a karshen mako.
A labarin nan, za a ji fitaccen dan APC da aka kora a jihar Kano, AbdulMajeed Dan Bilki Kwamanda ya bayyana cewa babu abin da zai hana shi magana kan ingancin Atiku.
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya ce rashin sake zaɓen Tinubu a 2027 zai zama kuskure, yana jaddada ci gaban gwamnatin jam'iyyar APC.
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, ya bai wa Adam Fakai mota domin ƙarfafa masa gwiwa wajen wayar da kan jama’a kan manufofin gwamnatin Bola Tinubu da APC.
ADC ta tsayar da Mamman Musa a matsayin abokin takarar Mohammed Kpautagi a jihar Neja, inda jam’iyyar ta kafa tikitin Musulmi da Musulmi a zaɓen 2027.
A labarin nan, Dan majalisar jiha mai neman takarar majalisar tarayya a Madobi/Kura/Garun Mallam ya ce duk da Kwankwaso mutumin kirki ne, dole yan takara su yi aiki.
Dan takarar gwamnan Kaduna na ADC, Isa Ashiru, ya nada John Markus Ayuba a matsayin Darakta-Janar na kwamitin kamfen domin shirye-shiryen zaben 2027
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Siyasa
Samu kari