Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Jam'iyyar PDP ta kasance babbar jam'iyya a tarihin siyasar Najeriya. Tun bayan kafuwarta ta samu shugabanni daban-daban wadanda suka jagorance ta.
Gwamna Agbu Kefas na Taraba ya dakatar da shirin shiga jam'iyyar APC sakamakon sace dalibai mata a jihar Kebbi. Ya yi kira ga hukumomin tsaro su gaggauta ceto yaran.
Rahotanni sun nuna cewa an tsaya ana kallon kallo tsakanin Gwamna Bala Mohammed, Seyi Makinde, Turaki da Wike bayan jami'an tsaro sun umarci kowa ya fita.
PDP, tsagin ministan Abuja, ta fatattaki gwamnonin Oyo, Bauchi da Zamfara daga jam'iyyar sannan ta tsige dukkanin shugabanninta a jihohi shida saboda wasu dalilai.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki ya bukaci shugaban Amurka, Donald Trump da sauran kasashen duniya su kawo dauki dok ceton Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan jam'iyyar PDP suka daku yayin da tsagin Nyesom Wike ke kokarin kutsa wa don yi taro a Wwadata Plaza da mutanen Kabiru Turaki.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da samun kanta a cikin rikici. An jibge jami'an tsaro a hedkwatar jam'iyyar da ke birnin tarayya Abuja yayin da ake shirin gudanar da taro.
Magoya bayan tsagin ministan Abuja, Nyesom Wike sun kewaye babban sakatariyar PDP da ke Wadata Plaza a Abuja, sun nemi sabon shugaban PDP ya sauka.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi martani kan shirin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, na fitowa takarar gwamna. Ta ce ko kadan ba ta damu ba.
Siyasa
Samu kari