Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
A labarin nan, za a ji yadda wasu mata da suka buga gwagwarmaya a siyasar jihohinsu suka sha kasa a zaɓukan gwamnoni bayan sun tsaya takara a jam'iyyu daban-daban.
Shugaban hukumar NIWA, Asiwaju Bola Oyebamiji ya ajiye aikinsa saboda bin umarnin dokokin zabe, zai tsaya takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Osun 2026.
Hukumomin Najeriya sun ki mika Issa Tchiroma Bakary da ya buga takara da Paul Biya a zaben Kamaru. Kamaru na neman kama Bakary bayan zaben shugaban kasa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya musanta batun cewa ya janye karar da ya shigar da jam'iyyarsa ta PDP a gaban kotu. Ya ce ba gaskiya bane.
Da majalisar Kano da ya fita daga NNPP zuwa APC, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya ziyarci Abdullahi Ganduje bayan sauya sheka. Hon. Koki ya yi wa Ganduje godiya.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi karin haske kan dalilinsa na shigar da jam'iyyar PDP kara a gaban kotu. Ya ce yana son kwatar hakkinsa ne.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dakatar da babban taron PDP na kasa slhar sai an sanya sunan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido a cikin yan takara.
Gwamnatin jihar Filato ta yi watsi da rahoton da ake yadawa cewaGwamna Caleb Mutfwang ya tattara kayansa ya bar PDP, kuma ya shiga jam'iyyar YPP.
A labarin nan, za a ji cewwa ADC ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan shiru da ta yi duk da dambarwar Ministanta, Nyesom Wike da A.M Yerima.
Siyasa
Samu kari