Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Jam’iyyar ADC a Zamfara ta ce ɗan takararta na gwamna, Mahadi Aliyu Mohammed, bai janye daga takarar 2027 ba kamar yadda ake yaɗawa a kafafen sada zumunta.
A labarin nan, za a ji Omo-Agege da ke takarar sanata a jam'iyyar ADC ya bayyana dalilan da suka jawo ya ke ƙaunar wasu daga ikon manufofin Bola Tinubu har yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan tsohon shugaban kasa sun bayyana cewa Goodluck Jonathan ba shi da niyyar tsayawa takara a babban zabe mai zuwa.
Wani kusa a jam'iyyar ADC, Eze Chukwuemeka Eze ya ce tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya cancanci zama abokin takarar Alhaji Atiku Abubakar.
Wasu rahotanni sun yi ikirarin cewa babban malamin addinin musulunci, Sheikh Abdulmudallib Muhammad Auwal Gusau ya zama dan takarar gwamnan Zamfara na ADC a 2027.
Rigima ta kunno kai a jam'iyyar ADC a jihar Adamawa. Dan takarar kujerar majalisar wakilai, ya yi zargin cewa ana kokarin sauya sakamakon zaben fitar da gwani
Tsohon shugaban matasan APC na kasa, Sadiq Abubakar ya bayyana cewa ya samu nasarar lashe tikitin takarar gwamnan jihar Gombe a inuwar jam'iyyar NDC.
Kakakin Majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas ya tabbatar da sauya shekar mambobi 3 daga jihohin Gombe, Adamawa da Bauchi daga APC zuwa ADC da PRP.
Mai fashin baki a siyasa, Sola Kuti ya bayyana cewa matsalar Najeriya ta fi karfin mutum guda, yana mai cewa tsarin siyasa ne babban kalubalen da ke hana ci gaba.
Siyasa
Samu kari