Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Jam’iyyar APC ta dage zaben fitar da gwani na shugaban kasa daga 15-16 ga Mayu zuwa 23 ga Mayu 2026, yayin da na gwamna zai gudana 21 ga Mayun 2026.
Jam'iyyar APC za ta fara sayar da fom din takara daga 25 ga Afrilu, 2026, sannan za ta gudanar da zaben fitar da gwani na shugaban kasa a ranar 23 ga Mayu.
Hukumar INEC ta fara shirin zaɓen 2027 a yau 23 ga Afrilu, 2026, inda ta ba jam'iyyun siyasa wa'adin kwanaki 38 domin gudanar da zaɓukan fitar da gwani.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya gana da tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi. Ya bayyana sabuwar matsayarsa kan siyasa.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Jam'iyyar adawa ta NDC ta yi wa tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu rubdugu kan yabon da ya yi wa shugaba Tinubu da sukar 'yan adawa a ADC.
Bisa ga tsarin zaben 2027, jam'iyyar ADC na fuskantar babbam kalubale na rashin shiga zabe matukar kotuk koli ta yi jinkirim yanke hukunci kan karar da ke gabanta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi gargadi kan dokar zaben da ta shafi kirga kuri'a ko takardar zabe ba ta dauke da hatimin hukumar zabe (INEC).
Siyasa
Samu kari