NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Gwamnatin Kogi ta sanya N150m kudin tallan yakin neman zaben shugaban kasa na 2027, yayin da ’yan takarar majalisa za su biya tsakanin N5m zuwa N50m.
Deji Adeyanju ya bukaci Amurka, Birtaniya da Canada su kakaba wa Sanata Francis Fadaunsi takunkumi kan zargin barazanar kisa ga mambobin Accord Party a Osun
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwanwaso da Peter Obi sun hadu da sauran yan takarar jam'iyyar NDC game da shirin kafa kamfen na zaben 2027.
A labarin nan za a ji wani dan takara a jam'iyyar NDC ya bayyana muhimmancin da Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso ke da shi wajen inganta Najeriya idan aka zabe su.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta fara fito da wasu daga cikin muradun gwamnati da za a cimma idan yan Najeriya sun zabe ta a 2027.
Wani Sanata daga jihar Osun ya jawo ce-ce-ku-ce bayan an zarge shi da umartar magoya baya su kashe ’yan jam’iyyar Accord gabanin zaben gwamnan jihar.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban APC na kasa Nentawe Yilwatda ya yi zargin cewa yan siyasa na hada mutane rikicin addini domin biyan bukatar siyasa.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya kira shi yayin takaddamar EFCC, inda ya yi masa alkawarin zaɓe cikin adalci.
Dan majalisar Tudun Wada, Sule Lawan Shuwaki, ya fice daga APC ya koma PDP, lamarin da ya sauya rabon kujerun jam’iyyun a Majalisar Dokokin Kano.
Siyasa
Samu kari