Tsohon Babban Alkalin Alkalai na Najeriya, Justice Ibrahim Tanko Muhammad, ya rasu a Saudiyya yana da shekaru 71, lamarin da ya jefa kasa cikin jimami.
Tsohon Babban Alkalin Alkalai na Najeriya, Justice Ibrahim Tanko Muhammad, ya rasu a Saudiyya yana da shekaru 71, lamarin da ya jefa kasa cikin jimami.
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu a majalisar dattawa, Enyinnaya Abaribe, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai kai labari ba a zaben 2027.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya gana da shugaban jam'iyyar PDP mai adawa, Ambasada Umar Iliya Damagum tare da tawagarsa a Abuja.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya jagoranci zaman rusa shugabancin jam'iyyar a jihar Enugu. APC ta nada kwamitin rikon kwarya.
Mun tattaro jerin wadanda su ka taba rike shugabancin hukumar zabe a Najeriya. Za ku ji tarihin irinsu Attahiru Jega, Maurice Iwu, da sauran shugabannin INEC.
Kungiya a Arewacin Najeriya da ke goyon bayan jam'iyyar PDP ta ce babu ja da baya kan marawa tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan baya a zaben 2027
Sanata Orji Uzor Kalu ya ce zai iya neman kujerar shugaban kasa a zaben 2039, bayan Tinubu ya gama wa'adi biyu, Arewa ta kara yin shekaru takwas.
Tsohon gwamna kuma Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu ya karyata ikirarin Olusegun Obasanjo cewa labarin da ake yadawa cewa ya nemi zango na uku ba gaskiya ba ne.
Babban jigon APC a yankim Kudu maso Gabas, Mista Onoh ya celokaci ya yi da jam'iyyar za ta hada kai a jihar Enugu karkashin jagorancin Gwamna Peter Mbah.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Uzor Kalu, ya yi magana kan tasirin Peter Obi a yankin Kudu maso Gabas. Ya ce ya fi shi zama dan siyasa mai muhimmanci.
Sanata Orji Uzor Kalu ya bayyana gwarin gwiwar cewa manyan jagororin adawa kamar Jonathan, Atiku da Peter Obi ba za su iya doke Bola Tinubu a 2027 ba.
Siyasa
Samu kari