A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Jam'iyyar APC ta yi martani mai zafi game da zargin da ake yi mata cewa tana tilasta ma'aikatan gwamnati shiga cikinta inda ta ke tuhumar ADC mai adawa.
Jagoran kungiyar Obidient na kasa, Yunusa Tanko Yakasai, ya bayyana cewa ya kamata Atiku Abubakar, ya marawa Peter Obi baya don zama shugaban kasa a 2027.
Jam'iyyar APC ta maida martani kan zargin da ADC ta yi cewa ana tilastawa ma'aikatan gwamnati rijistar zama yan APC, ta ce wannan zargi karya ce mara tushe.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe ya musanta rade-radin cewa shugaban kasa, Bola Tinubu na duba yiwuwar sauya dan takarar mataimki a zaben 2027 mai zuwa.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana bambancin jam'iyyar da sauran jam'iyyun adawa. Ya ce sun fi maida hankali kan wani abu.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana shirin jam'iyyar kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Tsagin NNPP karkashin jagorancin Agbo Major ya nanata cewa Sanata Kwankwaso ba shi da alaka da jam'iyyar a matakin jihar Kano ko a kasa baki daya.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya je kaddamar da wank muhimmim aiki a jihar Kaduna. Ya ya yabawa Gwamna Uba Sani kan salon jagorancinsa.
Peter Obi ya ce "matsayin lamba ɗaya" zai nema a zaɓen 2027, inda ya yi watsi da zama mataimakin Atiku ko Kwankwaso a jam'iyyar ADC yayin yakin neman zaɓen AMAC.
Siyasa
Samu kari