Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayar da shawarwari ga 'yan takarar jam'iyyar PDP a zaben 2027. Ya bukaci su tashi tsaye.
Jam’iyyar APC za ta fara zaben fitar da gwani na ‘yan majalisar wakilai a mazabu 360 yayin da manyan ‘yan siyasa ke neman tikitin takara a zabukan 2027 masu zuwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Dan Majalisar wakilan tarayya mai wakiltar Abuja Municipal/Bwari, Hon. Obika ya bayyana cewa ya canza jam'iyya ne saboda cika buri da manufofinsa na siyasa.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiko, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Olusegun Mimiko ya nuna goyon bayansa ga Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na LO, Peter Obi ya jaddada cewa matukar aka zabe shi a zaben 2027, shekaru hudu kawai zai yi ya mika wa Arewa mulki.
Tsohon shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya janye daga neman takarar gwamnan jihar Yobe a karkashin inuwar jam'iyyar APC.
Masu neman takara a karkashin jam'iyyar APC a zaben 2027 sun dura ofishin jam'iyyar da gidan shugaban jam'iyyar suna jiran sakamakon tantance su.
Siyasa
Samu kari