Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Sai dai hakan kuma ya zafafa tsama da ake samu tsakanin dariku dake cikin ita kanta jama'ar sunnar masu kiran kansu salaf, wadda ake ganin kafirta juna karara da suke yi a matsayin ummul-aba'isin rarrabuwar kai tsakanin musulmi.
Zabukan cikin gida na APC dai za'a yi su ne bayan babbar Sallah, kamar watan Agusta zuwa Octoba kenan, inda ake sa rai shugaba Buhari zai kayar da Bukola Saraki da ko Rabiu Kwankwaso wanda niyyar fitowa takara a cikin gida...
Mista Mohammed ya ambaci Mista secondus a cikin jerin wadanda ake zargi da kwashe kudin kasar, wai shugaban jam'iyyar PDP ya karba Naira miliyan 200 daga tsohon mai bada shawara akan harkokin tsaro na kasa (NSA)
A jiya Juma'a 6 ga watan Afrilu ne Gwamna Umar Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya shaidawa shugaba Buhari cewa zai maka shi a kotu idan har bai sake tsayawa takarar shugabancin kasa ba a zaben 2019. A hirar da yayi da manema labar
Sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ya janyo hankalin hukumar yaki da masu yiwa tattalin arziki kasa ta'annati (EFCC) game da dabarar da zasubi don magance cin hanci da rashawa a kowane mataki na gwamnati.
A wajen wani taro na karawa-juna sani Ibe Kachikwu ya bayyana cewa Najeriya na kashe sama da Tiriliyan 1 wajen tallafin man fetur a karkashin Gwamnatin Buhari inda Shugaban NNPC yace akwai yiwuwar a kara farashin man fetur.
Za ku ji cewa wani Tsohon Minista ya bayyana abin da ya sa ‘Yaradua ya samu matsala. Mbu ya bayyana yadda Gwamnatin Tafawa-Balewa ta nemi tafka wata badakala wajen sayen wani jirhin ruwa a lokacin yana Minista.
A kwanakin nan Mantu ya fadawa duniya cewa ya taimaka wa jam'iyyar PDP wajen yin magudin zabe a baya, wannan zancen nasa ya haifar da cece-kuce sosai a tsakanin yan Najeriya inda har wasu ke bukatar cewa a gurfanar da tsohon matai
Fadar shugaban kasa ta shwarci ‘yan Najeriya dasu rinka tunowa da cigaban tattalin arziki da gwamnatin Buhari ya kawo kadasu saurari zantuttukan ‘yan adawa, don basa son cigaban kasa. Malam Garba Shehu babban mataimakin shugaba Bu
Siyasa
Samu kari