'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
A wasikun da 'yan majalisar wakilan suka aike kuma shugaban majalisar, Yakubu Dogara, ya karanta sun bayyana cewar sun canja sheka daga PDP zuwa jam'iyya mai mulki a jihar su, Anambra, wato jam'iyyar APGA ta tsohon dan gwagwarmaya
Matasan sun rasa rayukan su ne a unguwannin Jahun da titin Wanka a garin Bauchi sakamakon rikici a kan lika fostar zabe. Mazauna titin Wanka sun ce an kashe wani matashi a kofar gidansu kuma tuni har an binne shi bisa tsarin addin
Mun samu labari cewa Turakin Ilorin Bukola Saraki ya biya Sarakunan biya Sarakunan Kasar Kwara wasu albashin su da su ka makale na wata da watanni wanda har wasu sun fara cire ran cewa kudin za su fito a Duniya.
Za ku ji su wanene mutane 8 da ke takarar Gwamnan Jihar Ekiti a karkashin Jam’iyyar APC. Kusoshin APC da dama dai za su kece-raini wajen karbar kujerar Gwamna Fayose wanda ke shirin barin Gwamnati a shekarar bana.
Za ku ji cewa Mutane sun fito da jar hula lokacin da Tsohon ‘Dan Majalisar Wakilan Tarayyar Najeriya kuma tsohon Gwamna wanda shi ne Sanata a yanzu Kwankwaso ya kai ziyara Daura a jihar Katsina domin ta’aziyya.
Za ku ji jerin shararrun matan da aka fi kauna a Duniya. Michelle Obama na cikin matan da su ka fi yawan masoya. Kwanaki mun kawo maku jerin mutanen da su ka fi farin jini a Duniya inda ku ka ji sunaye irin su Mai gidan ta Obama.
Za ku ji cewa an fallasa irin mahaukacin wawurar kudin da aka yi da sunan tsaro a lokacin Jonathan. Naja’atu Muhammad ta tonawa Gwamnatin Jonathan asiri kan rikicin Boko Haram ta kuma ce irin Ali Modu Sheriff su ka hura rikicin.
Tun bayan da wakilin al’ummar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani ya bayyana makudan kudaden da ake antaya ma Sanatocin Najeriya, da yace sun kai naira miliyan 13 ne dai aka fara binciken kwakwaf game a kudade
Wani tsohon gwamnan jihar Plateau a mulkin soja a lokacin gwamnatin Ibrahim Babangida, Manjo Janar Aliyu Adu Umar Kama (mai ritaya) ya bukaci wadanda ke kokarin takara akan shugaba Muhammadu Buhari a 2019 da su tsaya har sai 2023
Siyasa
Samu kari