Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Zaben kananan hukumomi: Jam’iyyar APC ta kama da wuta a Kaduna
Zaben kananan hukumomi: Jam’iyyar APC ta kama da wuta a Kaduna
daga  Mudathir Ishaq

Masu zanga-zangar dai sun ke waye shataletalen Lord Lugard inda ofishin jam’iyyar yake, suna dauke da kwalaye da ajikinsu aka rubutan “Rashin adalci barazana ne ga wanzuwar al’ummah. Abin takaici ne bayan munyi aiki tukuru ga jam