Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Za ku ji cewa wani Tsohon Minista ya bayyana abin da ya sa ‘Yaradua ya samu matsala. Mbu ya bayyana yadda Gwamnatin Tafawa-Balewa ta nemi tafka wata badakala wajen sayen wani jirhin ruwa a lokacin yana Minista.
A kwanakin nan Mantu ya fadawa duniya cewa ya taimaka wa jam'iyyar PDP wajen yin magudin zabe a baya, wannan zancen nasa ya haifar da cece-kuce sosai a tsakanin yan Najeriya inda har wasu ke bukatar cewa a gurfanar da tsohon matai
Fadar shugaban kasa ta shwarci ‘yan Najeriya dasu rinka tunowa da cigaban tattalin arziki da gwamnatin Buhari ya kawo kadasu saurari zantuttukan ‘yan adawa, don basa son cigaban kasa. Malam Garba Shehu babban mataimakin shugaba Bu
Wasu ‘yan kungiya dake kiran kasu da Adalci Buhari SAK,wanda tsohon gwamnan jihar Sokoto Dahiru Yusuf Yabo, sunyi ikirarin cewa ‘yan APC ne suke kokarin bata masu suna a jihar ta Sokoto saboda adawa dake tsakaninsu.
Mun samu rahoton cewa, gwamnoni 20 cikin 24 na jam'iyyar APC sun rattaba hannu kan wata wasika domin isarwa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana bukatar su wajen kafa sabon kwamitin da zai tsara gangamin jam'iyyar.
Fitaccen 'Dan Majalisar nan Sanata Dino Melaye yace shi abin da yake so a rayuwa shi ne manyan motoci inda ya zabi ya kashe kudin sa kenan. Sanatan na Najeriya ya nemi a kawo masa hadisin da ya hana a more a Duniya.
An karyata kishin-kishin din cewa tsohon ‘Dan wasan Najeriya zai fito Shugaban kasa. Goal.com wasa ta ke yi kurum da ta fitar da rahoton. Kanu yace bai da shirin fitowa zabe a shekarar 2019 don ba ruwan sa da siyasa.
Saidai diyar ta amsawa mahaifiyar ta cikin gatsali cewar, ta kai munzali a saboda haka ta kyaleta tayi duk yadda take so da rayuwar ta. Amsar da yarinyar ta bayar bata yiwa mahaifiyar ta dadi ba, hakan ya saka ta fusata har ta ruf
Gwamnatin Najeriya tayi gargadi akan yadda har yanzu akwai kasashen duniya masu cigaba da ajiye makaman kare dangi wadanda akayi itifaki cewa barazana ce ga rayurwar al'ummar duniya baki daya. Najeriya ta fadin hakan ne a wata san
Siyasa
Samu kari