Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana rashin amincewa da batun da shugaban hukumar INEC ya yi game da babban zaben 2027.
A cewarsa, nuna cewar zai sake takara ba shi ke nufin cewa dole ne shugaba Buhari ya yi nasarar lashe zabe a 2019 ba. Sannan kuma cewa kamar yadda shugaban kasar keda yancin sake takara haka kowa keda yancin zabarsa ko akasi.
Da yake mayar da martani ga IBB da Obasanjo yace: “Waye Obasanjo? OBJ ba Allah bane, IBB ba Allah bane, a zamaninsa, Obasanjo so yayi ya sake tsayawa takara karo na uku, kuma bai samu ba. Kuma ina tabbatar muku sai Buhari ya zarce
Zahra Indimi, y'ar gidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta bayyana cewa ita ta fi son kiran mahaifinta da lakabinsa da aka fi saninsa da shi na mukamin soji, sabanin lakabinsa na yanzu wato shugaban kasa "president". Zahra ta bay
Kamfanin MTN tana cigaba da biyan Najeriya Biliyan wasu tara na Biliyan 330 da ake bin ta. A karshen Maris na 2017 an biya Najeriya Biliyan 30 haka kuma a karshen Maris na 2018 an biya Najeriya Biliyan 55 kawo yanzu.
Mun ji daga Daily Trust cewa an kama Makiyaya dauke da manyan bindigogi a Jihar Enugu wanda dama dai a kwanakin nan ana samun rikici tsakanin Makiyaya da Manoma a fadin kasar inda ta kai wasu Jihohi sun hana kiwo a fili.
An samu yaduwar bidiyon a Najeriya ne don tsorata masu dangwala kuri'a. Ya kunshi hotunan cirewa mutane gabobi, yanke makogwaron mutane, mutane cikin jini har dai daga karshe su mutu. Wasu ma da ransu aka birnesu. Daukacinshi dai
Sai dai hakan kuma ya zafafa tsama da ake samu tsakanin dariku dake cikin ita kanta jama'ar sunnar masu kiran kansu salaf, wadda ake ganin kafirta juna karara da suke yi a matsayin ummul-aba'isin rarrabuwar kai tsakanin musulmi.
Zabukan cikin gida na APC dai za'a yi su ne bayan babbar Sallah, kamar watan Agusta zuwa Octoba kenan, inda ake sa rai shugaba Buhari zai kayar da Bukola Saraki da ko Rabiu Kwankwaso wanda niyyar fitowa takara a cikin gida...
Mista Mohammed ya ambaci Mista secondus a cikin jerin wadanda ake zargi da kwashe kudin kasar, wai shugaban jam'iyyar PDP ya karba Naira miliyan 200 daga tsohon mai bada shawara akan harkokin tsaro na kasa (NSA)
Siyasa
Samu kari