Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Za ku ji cewa man fetur din da Najeriya ke hakowa a duk rana ya ragu sosai a watan Jiya. Idan ba ku manta ba a farkon shekarar nan Najeriya na hako abin da ya haura ganga miliyan 2.1 a duk rana ta Allah a wannan watan.
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya sa hannu a yasan ruwan da za ayi a Warri cikin Kudancin Najeriya. Yashe ruwan zai taimakawa musamman Kudancin Najeriya maso gabas inji Ministan sufuri na kasar.
Masu zanga-zangar dai sun ke waye shataletalen Lord Lugard inda ofishin jam’iyyar yake, suna dauke da kwalaye da ajikinsu aka rubutan “Rashin adalci barazana ne ga wanzuwar al’ummah. Abin takaici ne bayan munyi aiki tukuru ga jam
Wata Jaridar kasar waje ta rahoto cewa ‘Diyar Babban Malamin Shi’a wanda yake daure har yanzu ta bayyana cewa Mahaifin ya samu matsalar idanu. Sheikh Ibrahim Zakzaky ya kamu ne da muguwar cutan yayin da yake daure.
Liverpool da Roma sun kafa tarihi a kan Manchester City da Barcelona a daren jiya. Babu wanda yayi tsammanin cewa za ayi waje da Barcelona bayan ta yi nasara 4-1 a makon jiya. Yanzu dai Roma da Liverpool sun isa zagaye na gaba.
A cewarsa, nuna cewar zai sake takara ba shi ke nufin cewa dole ne shugaba Buhari ya yi nasarar lashe zabe a 2019 ba. Sannan kuma cewa kamar yadda shugaban kasar keda yancin sake takara haka kowa keda yancin zabarsa ko akasi.
Da yake mayar da martani ga IBB da Obasanjo yace: “Waye Obasanjo? OBJ ba Allah bane, IBB ba Allah bane, a zamaninsa, Obasanjo so yayi ya sake tsayawa takara karo na uku, kuma bai samu ba. Kuma ina tabbatar muku sai Buhari ya zarce
Zahra Indimi, y'ar gidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta bayyana cewa ita ta fi son kiran mahaifinta da lakabinsa da aka fi saninsa da shi na mukamin soji, sabanin lakabinsa na yanzu wato shugaban kasa "president". Zahra ta bay
Kamfanin MTN tana cigaba da biyan Najeriya Biliyan wasu tara na Biliyan 330 da ake bin ta. A karshen Maris na 2017 an biya Najeriya Biliyan 30 haka kuma a karshen Maris na 2018 an biya Najeriya Biliyan 55 kawo yanzu.
Siyasa
Samu kari