Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ya janyo hankalin hukumar yaki da masu yiwa tattalin arziki kasa ta'annati (EFCC) game da dabarar da zasubi don magance cin hanci da rashawa a kowane mataki na gwamnati.
A wajen wani taro na karawa-juna sani Ibe Kachikwu ya bayyana cewa Najeriya na kashe sama da Tiriliyan 1 wajen tallafin man fetur a karkashin Gwamnatin Buhari inda Shugaban NNPC yace akwai yiwuwar a kara farashin man fetur.
Za ku ji cewa wani Tsohon Minista ya bayyana abin da ya sa ‘Yaradua ya samu matsala. Mbu ya bayyana yadda Gwamnatin Tafawa-Balewa ta nemi tafka wata badakala wajen sayen wani jirhin ruwa a lokacin yana Minista.
A kwanakin nan Mantu ya fadawa duniya cewa ya taimaka wa jam'iyyar PDP wajen yin magudin zabe a baya, wannan zancen nasa ya haifar da cece-kuce sosai a tsakanin yan Najeriya inda har wasu ke bukatar cewa a gurfanar da tsohon matai
Fadar shugaban kasa ta shwarci ‘yan Najeriya dasu rinka tunowa da cigaban tattalin arziki da gwamnatin Buhari ya kawo kadasu saurari zantuttukan ‘yan adawa, don basa son cigaban kasa. Malam Garba Shehu babban mataimakin shugaba Bu
Wasu ‘yan kungiya dake kiran kasu da Adalci Buhari SAK,wanda tsohon gwamnan jihar Sokoto Dahiru Yusuf Yabo, sunyi ikirarin cewa ‘yan APC ne suke kokarin bata masu suna a jihar ta Sokoto saboda adawa dake tsakaninsu.
Mun samu rahoton cewa, gwamnoni 20 cikin 24 na jam'iyyar APC sun rattaba hannu kan wata wasika domin isarwa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana bukatar su wajen kafa sabon kwamitin da zai tsara gangamin jam'iyyar.
Fitaccen 'Dan Majalisar nan Sanata Dino Melaye yace shi abin da yake so a rayuwa shi ne manyan motoci inda ya zabi ya kashe kudin sa kenan. Sanatan na Najeriya ya nemi a kawo masa hadisin da ya hana a more a Duniya.
An karyata kishin-kishin din cewa tsohon ‘Dan wasan Najeriya zai fito Shugaban kasa. Goal.com wasa ta ke yi kurum da ta fitar da rahoton. Kanu yace bai da shirin fitowa zabe a shekarar 2019 don ba ruwan sa da siyasa.
Siyasa
Samu kari