Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Wata kungiya ta maka wasu fulogai daga cikin Sanatoci a kotu
Wata kungiya ta maka wasu fulogai daga cikin Sanatoci a kotu
daga  Aminu Ibrahim

Wata kungiyar mai zaman kanta mai suna 'Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP), ta bukaci babban kotun tarayya dake Legas ta umurci Sanata Bukola Saraki, Sanata Dino Melaye da sauran takwarorinsu 107 su mayar da

Rahma Sadau ta karyata rahoton caccakar Atiku
Rahma Sadau ta karyata rahoton caccakar Atiku
daga  Aisha Musa

Shahararriyar jaruma wacce aka dakatar a dandalin shirya fina-finan Hausa, Rahma Sadau ta caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar. Hakan ya biyo bayan martanin da Atiku ya mayarwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Gwamna Ganduje ya yabawa tsohuwar gwamnatin Kwankwaso
Gwamna Ganduje ya yabawa tsohuwar gwamnatin Kwankwaso
daga  Mudathir Ishaq

Rahotanni da sanadin jaridar Daily Trust sun bayyana cewa, gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya yabawa tsohuwar gwamnatin jihar sa karkashin jagorancin Dakta Rabi'u Musa Kwankwaso da cewar ko shakka ba bu ya kawo ci gaba.