An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
Za ku ji cewa PDP tace karyar yaki da barna Shugaba Buhari yake yi. PDP na zargin wannan Gwamnati da lashe wasu Tiriliyoyin kudi wajen harkar shigo da man fetur da kuma zaunar da wadanda rikicin Boko Haram ya shafa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Ahmed Makarfi sannan kuma cikakken dan jam'iyar PDP ya shawarci al'umma da su karbi duk wata kyauta da yan takara zasu basu sannan su zabi mai nagarta da gaskiya, kamar dai shagube yake kan sabbin masu
Mun samu labari cewa an sake samun wasu da su ka ajiye aikin su da Gwamnatin Jihar Kano. Wasu daga cikin masu ba Gwamna Umar Abdullahi Ganduje shawara sun yi murabus daga matsayin su.Daga ciki akwai Dr. Abdulhadi Zubairu Chula.
Da yake Magana da manema labarai a Maiduguri a ranar Asabar, Ndume yayi bayain cewa mai akasarinsu na da tuhuma da ake yi masu akan rashawa don haka suke yin duk yadda za su yi don ganin shugaban kasar bai zarce ba a 2019.
Ministan yada labarai da al’adu na kasar yace siyasa lissafi ce don haka duk da sun rasa su Bukola Saraki wanda shi ne Shugaban Majalisar Dattawa, wasu sun shigo APC. Ministan yace bai da masaniya ko za a ba Akpabio mukami.
Mun samu labari cewa Gwamnan Jihar Gombe Ibrahim Hassan Dankwambo ya fito takarar Shugaban kasa a karkashin Jam’iyyar adawa PDP. Dama kun ji cewa Ahmad Makarfi ya kai wa tsohon Shugaban kasa IBB game da batun na 2019.
Tsohon Shugaban PDP ya kai wa Ibrahim Badamasi Babangida ziyara. Tsohon Shugaban Kasa IBB ya tofawa ‘Dan takarar na PDP albarka yace irin su ake bukata. Babangida ya kuma jinjinawa aikin da Ahmad Makarfi yayi a siyasa.
Za ku ji cewa Tsohon Mataimakin Shugaban kasar nan Atiku Abubakar wanda ya ke kuma neman takara a 2019 yayi wa ‘Yan Najeriya babban alkawari game da harkar ilmi idan aka zabe sa a PDP. Ko jama'a za su zabi Atiku a 2019?
Alhaji Ahmed Makarfi ya bayyana yiyuwar barin sa jam'iyar PDP idan bai samu damar samun tikitin zaben 2019. Yace zai bar siyasa baki daya maimakon ya koma wata jam'iyar. Makarfi ya bayyana haka ne a ranar Asabar yayin da yake...
Siyasa
Samu kari