An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
A jiya ne mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya gana da shugaban marasa rinjaye na majalisa, Sanata Godswill Akpabio dangane da mahukuntan da suka bar jam'iyyar PDP zuwa APC. Tsohon gwamnan Akwa Ibom ya samu zuwa gidan...
Za ku ji cewa wani shararen Mawaki zai fito takarar siyasa domin gyara Najeriya. Shararren Mawakin nan 2Baba yace zai fito takara a zabe mai zuwa. Mawakin yace idan ya samu mukami zai yi gaskiya ya kuma rike amana.
Za ku ji cewa Jam’iyyar APC a Kaduna ta shiga rikici kan batun Shehu Sani da aka dakatar. Jam'iyyar APC ta zargi Sani da sukar Gwamnatin Buhari da El-Rufai. Shugaban Jam’iyya yace ba a dakatar da ‘Dan Majalisar ba.
A zargin da babbar jam'iyyar adawa take yi ta Peoples Democratic Party PDP na cewar shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauki hutun kwana goma ne domin ya baiwa wasu na cikin gwamnatin sa damar yin abubuwan da basu kamata ba, wannan
Mun kawo maku jerin wasu manyan ‘Yan siyasa da su kayi kaurin suna wajen canja Jam’iyya. Daga cikin wadanda su ka yi fice akwai Atiku Abubakar da kuma irin su tsohon Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Aminu Tambuwal.
Tun da farko dai ana zargin Ike Ekweremadu ne bisa mallakar wasu kadarori a cikin kasar nan da kasar Birtaniya da kuma hadaddiyar daular larabawa wato Dubai. Hukumar ta bukaci ya yi mata karin haske akan yadda akai ya mallaki wada
Sanata Wamakko ya sanarwa da manema labarai cewa yana na a matsayin dan jam'iyyar APC, babu gudu, ba ja da baya. Sannan kuma "Mutanen Sakkwato na Alu ne da Buhari ne." Wannan ya sha bambam da tunanin da ake yi na cewa yana kan...
Aliyu Wamakko, sanata mai wakiltan Sokoto ta arewa, yace nan da yan kwanaki masu zuwa za’a san wadda ke da ikon jan ragamar jihar. Wamakko ya bayyana hakan a martanin san a sauya shekar Aminu Tambuwal, gwamnan jihar, inda ya bar j
Aliyu Omeiza, direban ministan yada labarai da al'adu, Alhaji Lai Mohammed, ya musa rahoton da kafafen yada labarai ke bazawa na cewa ya gudu bar Mai gidansa akan titin Abuja ya bi guguwar jam'iyyar PDP. A wata tataunawar waya...
Siyasa
Samu kari