Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

‘Yan Boko Haram na cigaba da yi wa al’umma ta’asa a Borno
‘Yan Boko Haram na cigaba da yi wa al’umma ta’asa a Borno
daga  Muhammad Malumfashi

A Yankin na Arewa maso Gabashin Najeriya, Jama’a da dama na amfani da tafkin Chadi wajen farautar dabbobin ruwa a baya, sai dai ‘Yan ta’addan Boko Haram na tare hanyoyin Yankin su na tatsar jama’a babu gaira babu dalili.

‘Dan takarar APC ya lashe zaben Sanatan Yankin Daura a Katsina
Breaking
‘Dan takarar APC ya lashe zaben Sanatan Yankin Daura a Katsina
daga  Muhammad Malumfashi

APC ce za tayi nasara a zaben Katsina duk da kawo yanzu dai Hukuma rzabe na kasa watau INEC ba ta sanar da sakamakon zaben ba. Jam’iyyar APC ta samu kuri’a 1984 yayin da PDP kuma ta tashi da kuri’u 255 a akwatin Buhari.

Shugaban Majalisar Dattawa Saraki yayi kaca-kaca da APC
Shugaban Majalisar Dattawa Saraki yayi kaca-kaca da APC
daga  Muhammad Malumfashi

Mun samu labari dazu cewa Shugaban Majalisar Dattawa Bukola Saraki ta bakin wani Hadimin sa yayi kaca-kaca da Jam’iyyar APC mai mulki na sukar shugabancin Majalisar kasar da tayi. Saraki yace ba za a raba masa hankali ba.