Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Gwamnatin Buhari za ta gyara wata muhimiyyar hanya a Najeriya
Gwamnatin Buhari za ta gyara wata muhimiyyar hanya a Najeriya
daga  Muhammad Malumfashi

Akwai wasu ayyukan titi da Gwamnatin Tarayya za tayi a Arewa. Gwamnatin Tarayya za ta gyara hanyar Akwanga-Jos-Bauchi-Gombe. Mukaddashin Shugaban kasa Yemi Osinbajo ya amince da wannan aiki a taron FEC na makon nan.