Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Sauyin sheka da harigido bai isa ya rikita ni ba - Shugaba Buhari
Breaking
Sauyin sheka da harigido bai isa ya rikita ni ba - Shugaba Buhari
daga  Aminu Ibrahim

A yau Alhamis ne shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa duk wata harigido da masu sauya sheka da magoya bayansu ba zai dauke hankalinsa daga cigaba da yiwa jama'ar Najeriya ayyukan cigaba da yasa a gaba ba. Shugaban kasa ya ce g

Muna bukatar Buhari ya sake kera tattalin aziki – Tinubu
Muna bukatar Buhari ya sake kera tattalin aziki – Tinubu
daga  Aisha Musa

Babban jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu, yace akwai bukatar Shugaban kasa mai jajircewa da mayar da hankali akan aiki kamar Muhammadu Buhari ya sake kera tattalin arzikin kasar.

2019: Sanata Kwankwaso ya nemi tabarrukin Goodluck Jonathan
Breaking
2019: Sanata Kwankwaso ya nemi tabarrukin Goodluck Jonathan
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji cewa tsohon Gwamnan Kwankwaso ya gana da tsohon Shugaban kasa Jonathan a Abuja. Sanata Kwankwaso ya nemi tabarrukin Jonathan. Kafin nan dama dai tsohon Gwamnan yayi wani zama da tsohon Shugaban kasa Yakubu Gowon.

Jamiyyar PDP ta bukaci a kama shugabannin kungiyar Miyetti-Allah
Jamiyyar PDP ta bukaci a kama shugabannin kungiyar Miyetti-Allah
daga  Mudathir Ishaq

Wannan abu ne a zahiri da cewa masu tayar da tarzoma a jihohin Benue da Taraba da Zamfara da jihar Nasarawa da Plateau da Kaduna da Edo da Borno, da Yobe da kuma Enugu da jihar Kogi da Adamawa suna da masu daure musu gindi a cikin