Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Wani Gwamnan Arewa ya jadadda mubaya’ar sa ga Jam'iyyar APC
Wani Gwamnan Arewa ya jadadda mubaya’ar sa ga Jam'iyyar APC
daga  Muhammad Malumfashi

Gwamnan Adamawa ya furta cewa ‘Ina nan a APC har gobe”. Gwamnan yayi wannan jawabi ne wajen wani taron na musamman na Jihar. Ku na da labarin kuna an fara wasan tonon silili tsakanin Tinubu da wadanda su ka bar APC.

Girma ya karu: An yiwa El-Rufa'i sarauta
Girma ya karu: An yiwa El-Rufa'i sarauta
daga  Aminu Ibrahim

Rahotannin da muka samu daga bakin gwamnatin jihar Kaduna ta ce an yiwa gwamna Nasir El-Rufai na jihar sarautar Garkuwan Talakawa. Sakon ya fito ne daga shafin Twitter na gwamnatin jihar inda ta ce Masarautar Jama'a ce ta yiwa El-

Babbar Sallah: Shugaba Buhari y isa Daura, hotuna
Breaking
Babbar Sallah: Shugaba Buhari y isa Daura, hotuna
daga  Mudathir Ishaq

Rahotannin da naij.com ta samu sun tabbatar mata da cewar shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bar Abuja domin tafiya zuwa mahaifarsa, Daura, dake jihar Katsina inda zai yi bukukuwan sallah babba. A dazu ne naij.com ta sanar da ku

An hallaka mutane da-dama a Garin Borno a wani harin Boko Haram
An hallaka mutane da-dama a Garin Borno a wani harin Boko Haram
daga  Muhammad Malumfashi

Dazu mu ka samu labari maras dadi cewa ‘Yan ta’addan Boko Haram sun yi ta’adi a Borno daf da lokacin Sallah. Dama dai ana zargin Gwamnatin kasar da bada kudi domin sakin ‘Yan Matan da aka sace kwanaki a Garin Dapchi.