Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual da ke Legas, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasashen gwamnoni guda biyar na jam'iyyar APC da za su sha kaye a zaben 2027.
Ministan Harkokin Waje Geoffrey Onyeama, ya soki lamarin kasar Switzerland cewa ta na da hannu a badakalar boye makudan kudade da tsohon shugaba na mulkin soja, Sani Abacha ya yi a kasar a lokacin ya ke kan mulki.
Kwamitin abokai na wani jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC) babin jihar Rivers, mai suna Perekeme Kpodoh, sun nemi dauki akan ci gaba da tsare shi da ake yi wadda a cewarsu akwai siyasa cikin lamarin.
Batun zaben 'yan tinke ya taso a jam'yyar APC inda wasu ke ganin idan ba'a yi zaben fidda gwani ba na kato bayan kato to babu adalci domin idan akayi amfani da wakilai wajen zaben za'a iya samun wasu 'yan takarar da za suyi amfani
Da yake karbar fam din takarar a jiya, Litinin, El-Rufa’i, ya yiwa kungiyoyin godiya tare da shiada masu cewar sun sauke masa nauyi domin ba kankanin tashin hankali ya shiga ba bayan jam’iyyar APC ta fitar da farashin fam din taka
Za ku samu labari cewa Jam’iyyar PDP ta nada shugaban kwamitin Amintattu.Sanata Adolphus Wabara wanda tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya ne zai zama Mataimakin Shugaban kwamitin na BOT na tsawon shekaru.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesome Wike, a cikin wata zantawa da yayi da manema labarai, ya ce ya sanar da matarsa da yaransa, dangane da wannan mugun kullun na gani bayansada suke son yi. Irin rayuwar da muka tsinci kawunan mu a ciki
Sanata mai wakiltan mazabar arewa maso gabashin Benue, George Akume da Gwamna Samuel Ortom sun yi musayar zafafan kalamai a ranar Litinin, 10 ga watan Satumba. Ya bayyana Ortom a matsayin mara kokari wadda ya gaza.
Za ku ji cewa manyan 'Yan siyasa fiye da 10 sun fara harin kujerar Gwamnan Borno a APC daga ciki har da Ministan Buhari da ‘Yan Majalisu. 'Yan takarar sun hada da Mustapha Shehuri da Sanata Abubakar Kyari da Sanata Bakaka Garbai.
Malam Salihu Sagir Takai, tsohon kwamishina kuma na hannun damar tsohon gwamnan jihar Kano, Ibrahim Shekarau, ya ce sun yi hannun riga a siyasance da tsohon maigidan nasa. Takai da Shekarau sun dade tare suna gwagwamarya a siyasa.
Siyasa
Samu kari