Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da wasu daga cikin abubuwan da ya tattauna a baya da shugaba Bola Tinubu ya kira shi Abuja
Mun ji cewa ana neman Magu ya binciki wani babban kamfanin Tinubu. Lauyoyin sun zargi wannan kamfani na tsohon Gwamnan Legas kuma Jigo a Jam’iyyar APC mai mulki Bola Tinubu da karkatar da kudin da ya kamata a biya na haraji.
Tsaro muhimmin abu ne a tarihin gwamnatin kasashen duniya. Hakan ne ya saka kasashe ke kasha makudan kudi a harkar tsaro, musamman bangaren aikin soja. Duk da kasancewar kasashe na da hukumomin tsaro daban-daban da suke kokarin ta
Majiyar NAIJ.com ta ce mafi yawancin wadanda suka hallarci taron sun yanke shawara bin Shekarau zuwa APC amma tsohon kwamishinansa kuma amininsa, Salihu Sagir Takai ya ce zai zauna a PDP. Farouq Iya, tsohon Ciyaman din PDP na jiha
A ranar Juma'ar da ta gabata ne shugaban jam'iyyar APC na kasa, Kwamared Adams Oshiomhole, ya yiwa tsohon gwamnan jihar Kano, Mallam Ibrahim Shekarau, lale maraba gami yaba masa dangane da sauyin sheka zuwa jam'iyyar.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, kuma daya daga masu neman tikitin takarar shugabancin kasa a PDP, Sanata David Mark, ya yi kira ga jam'iyyar su guji aikita abubuwa da zasu janya rabuwan kai a jam'iyyar musamman yanzu da za'a gu
Tsohon Ciyaman din riko na jam'iyyar PDP, kuma daya daga cikin masu neman tikitin takarar shugabancin kasa a jam'iyyar PDP, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi, ya ce dole PDP ta tsayar da dan takara mai nagarta, gaskiya da rikon amana
Sarkin Musulmi kuma Sultan na Sokoto, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya karfi bakuncin shugabannin kungiyar Katolika na Najeriya a fadarsa. Sultan ya bukaci dukkanin shugabannin addini da su hada kai sannan suyi wa’azi akan rikici
Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki ya bayyana cewa babban dalilin da yasa yake takaran kujerar shugaban kasa a 2019 shine domin ya hada kan dukkanin kabilun Najeriya a waje daya. Saraki ya sanar da hakan a Enugu.
Rahoton da muka samu daga Daily Trust na cewa, Sanata Suleiman Uthman Hunkuyi, mai wakiltan Kaduna ta Arewa ya sanar da niyyarsa na tsayawa takarar gwamnan a zaben 2019 karkashin jam'iyyar PDP. Sanatan da ya sauya sheka daga APC z
Siyasa
Samu kari