Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
A yayin da babban zabe na 2019 ke ci gaba da karatowa, jiga-jigan majalisar dokoki ta tarayya karkashin jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa, sun bayyana goyon bayansu karara na watsi da 'yar tinke yayin zaben fidda gwani.
Rikicin da ke tsakanin gwamnan Nasarawa, Tanko Al-Makura, da tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Adamu, ta dauki sabon salo bayan gwamna mai ci ya kafa kwamitin binciken yadda tsohon gwamnan ya gudanar da wasu aiyuka lokacin yana mulk
Jami’an hukumar kwastam na Najeriya, a Bauchi sun kai mamaya wani dakin ajiyan yan kasuwa a jihar Gombe inda suka kama magunguna na naira miliyan bakwai. Kwanturolan yankin Zone D, Peters Olugboyega, ya bayyana hakan.
Da sanadin shafin jaridar The Punch mun samu rahoton cewa, a yau Laraba jam'iyyar APC ta za ta fara gudanar da muhimmin aiki na tantance 'yan takararkarun ta manema kujeru daban-daban a matakai na jihohi da kuma tarayyar Najeriya.
Kungiyar Musulman Shi’a a ranar Talata, 18 ga watan Satumba sun yi zanga-zanga kan cigaba da tsare shugaban su, Ibrahim El-zakzaky. Sun cigaba da zanga-zangarsu a Kaduna duk da haramcin da gwamnati ta sanya kan ayyukansu.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 18 ga watan Satumba ya sha alwashin yin duk abunda zai iya domin tabbatar da dawowar Leah Sharibu daya daga cikin yan matan makarantar Dapchi 100 da yan ta’addan Boko Haram suka sace.
Mai ba Shugaba Buhari shawara kan harkar Majalisa Kawu-Sumaila ya kai karar Sanata Gaya wajen Jami’an tsaro na sabawa yarjejeniyar yin siyasa cikin tsabta domin ganin an yi siyasa ba da gaba ba a cikin Garin Kano.
Yan kwanaki kadan kafin zaben fitar da gwani na takarar kujerar shugaban kasa a jam’iyyar All Progressives Congress(APC), wani jigon jam’iyyar a jihar Sokoto, Alhaji Dahiru Yusuf Yabo ya saya sheka zuwa babbar jam’iyyar adawa.
Gwamnan jihar Sokoto kuma dan takarar kujeran shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Aminu Tambuwal, yace zai karbi sakamakon zaben fidda gwani na jam’iyyar wanda za’a gudanar a watan Oktoba.
Siyasa
Samu kari