Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gana da Vladimir Putin a kasar Rasha. Putin ya bayyana cewa yana tare da Iran a yakin da ake da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gana da Vladimir Putin a kasar Rasha. Putin ya bayyana cewa yana tare da Iran a yakin da ake da Amurka.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Shugaban majalisar dattawa, Dr Bukola Saraki a ranar Litinin, 17 ga watan Satumba ya bukaci ýan Najeriya da kada su nuna kabilanci wajen zabar shugabanni kawai abunda zasu duba shine hangen nesan shugaba wajen kawo chanji.
Lamido na wannan kalami ne yau, Litinin, a Abuja, ga manema labarai bayan kamala ganawa da wakilan kungiyoyin kudu da tsakiyar Najeriya. Kazalika, tsohon gwamnan ya bukaci ‘yan majalisar tarayya da su tsige Buhari saboda laifukan
Zabin Gawuna a matsayin sabon mataimakin gwamnan na Kano, ya bawa wasu jama’a da dama mamaki saboda an yi tsammanin Ganduje zai fitar da mataimaki ne daga cikin manyan ‘yan siyasar da suka canja sheka tare da Shekarau daga PDP
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Gwamnan ya bayyana cewar yayan jam’iyyar APC dake adawa da shi ne suka jefeshi a daidai shataletalen Lalan dake garin Gusau a yayin dayake kan hanyarsa ta zuwa Kaduna a ranar Lahadi, 16 ag watan Satumba
APC za ta samu matsala a Jihar Sokoto idan aka yi sake kan wanda zai gaji Tambuwal. Haka kuma dai ‘Yan Majalisar dokokin Jihar Sokoto da-dama su na bayan wani tsohon Kwamishinan kudin Jihar inda har su ka saya masa fam din takara.
Sai dai wannan sabon tabarbarewar dangantaka tsakanin magoya bayan Kwankwaso da na Shekarau ya samo asali ne tun bayan ficewar Malam Ibrahim Shekarau daga jam’iyyar PDP, inda ya fada APC bayan Rabiu Kwankwaso ya shiga PDP.
Sanannanun matasa mabiya kuma yan gani kashenin Kwankwasiyya sun bayyana rashin amincewarsu da takarar tsohon mataimakin gwamnan jahar Kano, Farfesa Hafiz Abubakar, wanda shi ake ganin Rabiu Kwankwaso ke kokarin tsayar da shi.
“Kai tamkar da ne a wurina. Ba zan manta yadda mahaifinka ya dinga bani shawarwari ba lokacin da nake mulki. Shawarwarinsa sun taimaka min sosai kuma sun kara min karfin gwuiwa a duk wani aiki da zai kawo cigaban Najeriya. “Wannan
Mun ji cewa Yusuf Lassun ya bi Dogara ya koma PDP ma'ana dai yanzu haka dai APC ba ta rike da shugabancin Majalisar Kasar duk da cewa ita ta kafa Gwamnati bayan Shugaban Majalisar Dattawa Bukola Saraki ya bar APC kwanaki.
Siyasa
Samu kari