Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Babban taron PDP: Wike ya gana da Atiku a Port Harcourt
Babban taron PDP: Wike ya gana da Atiku a Port Harcourt
daga  Mudathir Ishaq

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Ezenwo Wike a ranar Talata, 2 ga watan Oktoba ya gana da dan takarar shugaban kasa a PDP kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar a gidan gwamnatin Port Harcourt.

Sanatan PDP ya samu tikitin takarar Gwamna a Filato
Sanatan PDP ya samu tikitin takarar Gwamna a Filato
daga  Muhammad Malumfashi

Labari ya zo mana cewa Laftanan Janar Jeremiah Timbut Useni (mai ritaya) ne zai yi takarar Gwamna a karkashin Jam’iyyar PDP a Jihar Filato bayan ya samu tikitin Jam’iyyar a zaben da aka yi jiya. Useini ya doke Johnbull Shekarau.

An yabawa Gwamnan Kaduna na maida karatun mata kyauta
An yabawa Gwamnan Kaduna na maida karatun mata kyauta
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji cewa an yabawa Gwamnatin Malam Nasir El-Rufai bayan ta maida karatun Boko ya zama kyauta a kaf fadin Jihar Kaduna ga Matan da ke mataki na Sakandare. Wannan yunkuri dai zai taimakawa karatun Mata a Jihar matuka.