Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Sakataren yadda labarai na arewa maso yamma na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Yusuf Babura, ya yi murabus daga matsayinsa. A yau, Alhamis 1 ga watan Nuwamba, Babura ya shaida wa kamfanin dillancin labarai (NAN) a
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Mallam Isa Yuguda ya sauya sheka daga jam’iyyar Green Party of Nigeria (GNP) zuwa All Progressive Congress (APC) mai mulki a jihar Bauchi. Tsohon kwamishinan sa kan harkokin addinai ne ya sanar da haka
Yayinda zaben 2019 ke gabatowa sama da malamai 500 da addinai daban-daban ne suka taru a jiya Laraba, 31 ga watan Oktoba a Unity Fountain, Abuja domin ci gaba da addu’o’i kwanaki 40 da azumin da suka shirya domin nasaran Buhari.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa wasu manyan jami’an jam’iyyar APC na kokarin yin amfani da karfinsu a hukumomin yaki da cin hanci da rashawa na tarayya wajen yin bincike a kadarori na miliyoyin dala da Atiku ya mallaka.
Babban Attajirin nan na Afrika Aliko Dangote wanda shi ne Shugaban Kamfanonin Dangote yana kokarin kawo wani sabon tsari a fannin kasuwancin fulakawa a Duniya gaba daya inji wata Shugaban Kamfanin na Dangote watau Halima Dangote.
Sanatan jihar Yobe ta Gabas, Sanata Bukar Abba Ibrahim, ya bayyana cewa salin alin kuma cikin kwanciyar hankali shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi nasarar a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya yayin babban zabe na 2019.
Za ku ji yadda aka fara tona asirin Atiku Abubakar a lokacin yana Mataimakin Shugaban kasa inda wata tsohuwar Minista kuma mai neman Shugaban kasa tace idan Atiku ya samu mulki zai gina kan sa ne da dukiyar Najeriya.
Wasu gungun matasa da ake zargin 'yan dabar siyasar APC ne sun kashe wani dan-gani-kashenin jam'iyyar PDP mai suna Abu Kalhu da aka fi kira da Baraden Sunnah a Sokoto. Ana zargin wani jigo a jam'iyyar APC da aika 'yan dabar domin
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gargadi fusatattun jam'iyyarsa ta APC kan cewa su yi taka tsan-tsan yayin kada kuri'un su domin kuwa har yanzu akwai ragowar mahandama ma su rike da dukiyar al'ummar kasar nan.
Siyasa
Samu kari