Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Atiku zai kayar da Buhari a mahaifarsa Katsina – Kungiya
Atiku zai kayar da Buhari a mahaifarsa Katsina – Kungiya
daga  Mudathir Ishaq

Kungiyar kamfen na dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Atiku Abubakar, sun bayyana cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki za ta sha kashi a zaben 2019.

PDP ta hurowa Gwamna Masari wuta ya sauka daga kujerar sa
PDP ta hurowa Gwamna Masari wuta ya sauka daga kujerar sa
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji PDP ta hurowa Gwamna Masari wuta ya sauka daga kujerar sa. An zargi Gwamnan Katsina da sakaci da rayukan Jama’a a Jihar. Yanzu dai ana kara samun yawan kashe-kashe da satar Bayin Allah ana garkuwa da su a Katsina.

Hadi Sirika ya bayyana dalilin yiwa jirgin Atiku binciken kurilla
Breaking
Hadi Sirika ya bayyana dalilin yiwa jirgin Atiku binciken kurilla
daga  Mudathir Ishaq

Ministan kula da harkokin jirgin sama, Hadi Sirika, ya bayyana cewar binciken da aka yiwa jirgin dan Atiku ba wani sabon abu ba ne a tsarin aikin jami'an tsaro da ke aiki a filayen tashi da saukar jiragen sama da ke fadin kasar na