Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

‘Yan takara fiye da 100 sun kai karar Adams Oshiomhole gaban Kotu
‘Yan takara fiye da 100 sun kai karar Adams Oshiomhole gaban Kotu
daga  Muhammad Malumfashi

Wadanda aka batawa rai a APC sun nemi ayi watsi da ‘Yan takarar Jam’iyya a 2019. Jam’iyyar ‘Ya ‘yan APC da ke wakiltar Jihar Ondo a Majalisar Tarayya sun bayyana abin da ya sa su ka shiga Kotu da Adams Oshiomhole da kuma INEC.

2019: Sanatan da ya bar APC yana yi wa Shugaba Buhari kamfe
2019: Sanatan da ya bar APC yana yi wa Shugaba Buhari kamfe
daga  Muhammad Malumfashi

‘Yan Jam’iyyar adawa sun fara neman mafaka wajen Buhari inda irin su Shehu Sani ya hada fostar sa da ta Shuhaban kasa Buhari. Duk da Sanatan ya koma PRO yanzu yana tare da Shugaba Buhari wanda yake Jam’iyyar APC.