A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
'Dan takarar shugaban kasa karkashin inuwa ta jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar tare da shugaban jam'iyya, Uche Secondus da kuma zababbun gwamnoni na jam'iyyar, sun gana da juna a garin Abuja domin daura damarar babban zabe na 2019.
Ya bayyana damuwarsa kan yadda Najeriya ke kashe kudade amma ba a samun wani riba da ke fitowa sakamakon saka jarin. Ya cigaba da cewa zai samar da ayyuka miliyan 4 a duk shekara ta hanyar samar da yanayi mai kyau da zai janyo han
A farkon shekarar nan ne hukumar Transparency International, T.I ta bayyana cewa lamarin rashawa ya tabarbare a kasar mu ta Najeriya, kuma har wannan lokaci na Buhari da APC. Duk da cewa hukumar EFCC ta kama wadanda ake zargi san
Jonathan kuma ya yi magana a kan abubuwan da suka rika kaiwa da komowa a yayin da akayi garkuwa da 'yan mata sama da 200 a garin Chibok da ke jihar Borno. Tsohon shugaban kasar ya bayyana cewar gwamnatin jihar Borno na wancan loka
A sabuwar littafin da ya kaddamar a ranar Talata 20 ga watan Nuwamban 2018, tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya zargi hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta hannu cikin shirya wata makarkashiyar kayar da shi zabe a s
Ya bayyana cewa nuna bambancin addini ga shuwagabanni na kawo nakasu da kuma barna ta bangaren hadin kan mutanen kasa. Ya kara da kira ga matasa dasu gyara kansu don samar da shugabanci mai inganci a kasar. Ya bayyana cewa hadin
Femi Adesina, babban mai ba shugaban kasa shawara a kafofin watsa labarai, ya bayyana cewa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya gwammaci ace ya fadi zabe maimakon yin magudi a zaben 2019. A cewarsa Buhari ba mai ra'ayin haka bane.
A jiya Litinin wani sabon dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Trust PT, ya sha alwashin lallasa shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a yayin babban zabe na 2019.
A fanin noma kuma, gwamnan ya ce sauye-sauyen da gwamnatinsa ta kawo ya janyo hankalin masu saka hannun jari zuwa jihar daga gida Najeriya da ma kasashen waje. "A halin yanzu, Dangote yana gina kamfanin sarrafa shinkafa a Kaugama
Siyasa
Samu kari