Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Karin albashi: Kungiyar kwadago ta bawa shugaba Buhari shawara
Breaking
Karin albashi: Kungiyar kwadago ta bawa shugaba Buhari shawara
daga  Mudathir Ishaq

An shiga takun saka tsakanin kungiyar NLC da gwamnonin Najeriya ne a kan kafewar kungiyar ta kwadago a kan sai a inganta rayuwar ma'aikata ta hanyar yi ma su karin albashi. A ranar Laraba, ne bayan kammala wata ganawa, gwamnan jih

Yakin neman zabe: Buhari ya kaddamar da wani sabon salon kamfen
Yakin neman zabe: Buhari ya kaddamar da wani sabon salon kamfen
daga  Mudathir Ishaq

A yau, Alhamis, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar wani sabon salon yakin neman zabe mai taken "Buhari unity Band" domin shiryawa yakin neman zaben shekarar 2019 da za a fara cikin kwanaki 3 ma su zuwa. Hukumar zabe mai

APC ta kara yin rashin mamba a majalisar wakilai na tarayya
APC ta kara yin rashin mamba a majalisar wakilai na tarayya
daga  Aminu Ibrahim

Dan majalisar ya ce an samu tashe-tashen hankula da rashin bin dokokin zaben wadda hakan yasa aka soke zaben amma abin mamaki shine daga baya jam'iyyar ta mika sunnan wani dan takara ga hukumar INEC a matsayin wanda ya lashe zaben

Buhari na ganawar sirri da shugban kasar Guinea Bissau
Buhari na ganawar sirri da shugban kasar Guinea Bissau
daga  Aisha Musa

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis, 15 ga watan Nuwamba ya yi ganawar sirri da shugaban kasar Guinea Bissau, Jose Mario Vaz a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Shugaba Vaz ya iso fadar shugaban da karfe 11 na safe.