Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Zainab Bagudu ta doke mutane da-dama wajen wata kyautar jagorancin Igbere TV. Hadimai da Ministocin Buhari su na cikin wadanda ake sa ran za su lashe wannan kyauta.
A ranar Litinin 18 ga watan Nuwamba ne Hukumar Zabe mai zaman kanta INEC ta sanar da cewa dan takarar jam'iyyar APC a jihar Kogi, Yahaya Bello ne ya lashe zabe. A cewar INEC, ya samu kuri'u 406,222 inda ya kayar da Musa Wada na ja
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyya ga tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a kan rasuwar tsohon hadiminsa na kut-da-kut, Umar Pariya. Mista Pariya ya rasu ne a ranar Talata a wani asibiti dake birnin Dubai.
Majalisar dattawa a ranar Alhamis, 19 ga watan Nuwamba, ta rantsar da Sanata Abdullahi Danbaba mai wakiltan Sokoto ta Kudu. Danbaba na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya maye gurbin Shehu Tambuwal daga APC.
'Yan dabar da ake zargin sun hana mutanen yankin kaiwa matar taimako sakamakon harbin da suka dinga wanda tsorata mutane duk suka tsere. Hankulan 'yan daban bai kwanta ba har sai da suka ga gidan ya kone kurmus.
Jam'iyyar APC da Oshiomhole sun yabawa Goodluck Jonathan. Jonathan shi ne Uban jam’iyyar PDP a jihar Bayelsa, amma ya na ji ya na gani jam’iyyarsa ta sha kashi a zaben da aka yin a 16 ga Watan Nuwaban 2019.
Dino Melaye, dan takarar kujerar sanatan yankin Kogi ta yamma karkashin jam'iyyar PDP, ya ce bai aminta da sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta fitar ba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya dan takarar gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben ranar 16 ga watan Nuwamba a jihar Bayelsa, David Lyon, murnar nasarar da ya samu.
Mun kawo maku takaitaccen labarin tarihi da rayuwar David Lyon na jihar Bayelsa. Wanda shi ne ya karya lagon PDP na tsawon shekaru 20 a jihar Bayelsa.
Siyasa
Samu kari