Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya nuna karfin gwiwa a ranar Laraba, 1 ga watan Janairu, cewa zai samu tikitin takarar jam’iyyarsa ta All Progressives Congress (APC), domin zarcewa a shugabancin jihar.
Dino Melaye ya fadi abin da ya sa ya shiga fim, ya ce ya kware a harkar wasan kwaiwkwayo. A cewarsa, gyara tarbiya da halayya ta sa ya shiga wasan kwaikwayo.
Gwamnan jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule ya bayyana cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) bata taba tunanin gabatar da shawarar sake tsayawa a karo na uku ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ba.
Ejike Mbaka ya gano Jihar Imo za ta koma hannun ‘Dan takarar ‘Jam’iyyar APC a 2020.. Limamin Kiristan ya ja-kunnen duk wanda ba su ji dadin sakon ba, su yi tsit.
Saboda harkar tsaro, Gwamnonin Kudu 6 sun kirkiri Jami’an da za su fara aiki a farkon 2020. Gwamnonin sun kafa Jami’ai domin maganin matsalar tsaro kamar yadda mu ka ji Ranar Laraba, 1 ga Watan Junairun 2019.
Kamar yadda mu ka samu labari daga Jaridar The Cable, Gwamnan Jihar Kwara ya fadi abin da ya sa ya karbe filin Mahaifinsu Saraki inda ya ce ba a bi doka wajen ba da filayen na Ilorin ba.
Ayodele Fayose ya fara sabuwar shekara da gargadi ga Makiyansa. Tsohon gwamna ya ce Ubangiji zai kai kowa ga kololuwar matsayi na nasara.
Wasu bata gari sun kaiwa gwamnan jihar Osun, Adegboyega Oyetola da wasu mukarrabansa hari a sa’o’in farko na ranar Laraba a yayin taron fara murnar sabuwar shekara a gidan gwamnatin jihar dake Osogbo. Wannan taron da aka fara a fi
A jiya Tukur Y. Buratai ya yi wa Sojojin Najeriya wani babban alkawari a 2020. Laftanan Janar Tukur Yusuf Buratai ya fadawa Sojojin su yi kokarin ganin cewa Boko Haram ba su sake dawowa ba.
Siyasa
Samu kari