Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
‘Yan Najeriya da-dama sun samu aikin yi a sakamakon rufe iyakoki a cewar Ita Enang, wanda shi ne Mai ba shugaban kasa shawara a kan harkokin Neja-Delta.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da cewa za ta gabatar da Gwamna Yahaya Bello a gaban kuliya saboda rajistan da ya yi sau biyu idan wa'adin mulkinsa ya kare. A cewar kwamishinan wayar da kan mazu zabe da watsa labarai
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya tace bata riga ta kara kudin wutar lantarkin ba. Usman Arabi, babban manajan hukumar NERC din ya bayyana hakan a shafin yanar gizo na hukumar, wanda kamfanin dillancin labarai ya samu a j
Legit.ng Hausa ta tattaro maku abubuwan da za su faru a Najeriya a bana daga zabukan Gwamnonin Edo da Ondo, da shirin 2023, karin haraji da dai sauransu.
Wani tsohon bulaliyar majalisar dattawa, Roland Owie, a ranar Lahadi, 5 ga watan Janairu ya ce yankin Arewa za ta cigaba da rike mulki a 2023 don daidaito a lokacin da yankin kudu ta yi tana mulki tun 1999.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta yi kira ka shugaban kasa Muhammadu Buhari daya daina fita kasashen waje domin duba lafiyarsa kamar yadda ya yi kira ga yan Najeriya, domin ya kasance shugaba nagari abin koyi.
Jam’iyyar PDP ta daura zargin kashe-kashen da ake yi a kan wuyan Muhammadu Buhari. Jam’iyyar PDP ta nemi Buhari ya sauya Hafsun Sojojin Najeriya ta na so a canzawa Gidan Soji zani.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya amince da nada sabbin masu bashi shawara na musamman guda 7 da kuma manyan masu bashi shawara na musamman guda 10. Ya bukaci sabbin hadiman da ya nada su zage dantse domin yin a
Manyan Jami'an tsaro sun ce ba za su yi aiki da sababbin Dakarun Amotekun ba domin ba su samu horo ba. Sabanin Gwamnoni da Jami’an ya jawo bata lokaci wajen soma aikin tsaron.
Siyasa
Samu kari