Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Gwamnan jahar Bauchi, Bala Muhammad ya bayyana cewa ya cire rai da komawa kujerarsa gabanin hukuncin kotun koli domin kuwa ya dauka kotun za ta tsige shi kamar yadda ta yi ma tsohon gwamnan jahar Imo, Emeka Ihedioha.
Femi Fani-Kayode ya ki zuwa kotu wajen shari’ar badakalar Dala biliyan 2.1. Hujjar sa shi ne kotu ba ta zauna a ranar da ta sa kwanaki ba don haka bai san da wannan zama ba.
A wani takaitaccen sako da ya fitar ranar ranar jim kadan bayan sanar da hukuncin da kotu ta zartar a kan kujerun gwamnonin jam'iyyar PDP na jihohin Adamawa, Bauchi da Benuwe, Atiku ya jinjina wa 'yan Najeriya tare da taya gwamnon
Kotun koli a yau Talata, 21 ga watan Janairu ta tabbatar da zaben gwamna Samuel Ortom na jihar Benue. Ta kuma yi watsi da karar dan takarar APC.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad, ya yi kira ga tsohon gwamnan jihar kuma abokin karawarsa a zaben gwamnan 2019, Muhammad Abubakar, da ya zo su hada hannu da gwamnatinsa domin kawo cigaba a jihar.
Kotun koli ta shirya yanke hukunci kan karar da aka daukaka kan zabukan gwamna da ya gabata a jihohin Adamawa da Benue a yau Talata, 21 ga watan Janairu. Kotun za ta fara sauraron karar ne da misalin karfe 2:00 na rana.
Da alamu a nan kusa-kusa dai babu ranar bude iyakokin kasan Najeriya. Shugaba Buhari ya ce sai kwamiti ya gama zama za yi maganar bude iyakokin Najeriya.
Tsohon gwamnan jahar Kano, madugun darikar siyasar Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya mayar da martani game da hukuncin kotun koli game da zaben gwamnan jahar Kano, inda ya fara da tofin Allah tsine.
Gwamnatin Najeriya ta na neman ganin an dawo da ‘Yan kasar ta da su ka yi laifi su ka tsere. A jiya ne shugaba Buhari ya fadawa Boris Johnson ta dawo masa da masu laifinsa.
Siyasa
Samu kari