Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Ile Arugbo: Saraki ya nemi sulhu da gwamnatin jihar Kwara
Breaking
Ile Arugbo: Saraki ya nemi sulhu da gwamnatin jihar Kwara
daga  Aminu Ibrahim

Kamar yadda ya ke cikin wata wasika mai dauke da kwanan watan 20 ga watan Janairun 2020 da aka aike wa Kwamishinan Shari'a kuma Attorney Janar na jihar, Barrista Salman Jawondo, lauyan kamfanin Barrista Ayodeji Ibrahim ya ce a shi

Rashawa: Ba zan sassauta wa Abubakar ba - Gwamnan Bauchi
Breaking
Rashawa: Ba zan sassauta wa Abubakar ba - Gwamnan Bauchi
daga  Aminu Ibrahim

The Punch ta ruwaito cewa ya bayyana hakan ne yayin amsa tambayoyi da manema labarai na gidan gwamnati su kayi masa jim kadan bayan dawowansa daga Abuja inda kotun koli ta tabbatar da shi a matsayin zababen gwamnan jihar.