Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Uwargidar Shugaban kasar Najeriya Aisha Buhari ta gana da takwararta uwargidar tsohon Shugaban kasa, Dame Patience Jonathan fadar Shugaban kasa a ranar Litinin, 10 ga watan Fabrairu.
Miyetti Allah ta na zargin cewa za ayi amfani da Amotekun wajen fatattakar wasu Kabilu daga Kudu. Fulani ba su goyon bayan Jami’an tsaron Amotekun da aka kirkiro kwanaki.
Gawurtaccen Lauya Femi Falana SAN ya ce saboda asibitocin Najeriya sun koma wajen ajiye gawa shiyasa Buhari ya ke zuwa ketare domin ganin Likita.
Rundunar 'yan sandan jihar Imo ta tabbatar da kama wani mai hada magani da ma'aikatansa a kan zargin yi wa wani mutum dukan mutuwa a Owerri. Mai magana da yawun rundunar, SP Orlando Ikeokwu, ya ce lamarin ya faru ne a yanzkin Umuu
An cire Ahmad Lawan, an nada wanda zai jagoranci kwamitin sulhun APC, Saboda ana zargin cewa Ahmad Lawan da Idris Wase manyan Magoya-bayan Adams Oshiomhole ne.
Biyar cikin goma sha daya na kansilolin da aka zaba a karkashin jam'iyyar APC na karamar hukumar Gusau da ke jihar Zamfara sun koma jam'iyya mai mulki ta PDP a jihar. Wannan na kunshe ne a takardar da Yusuf Idris, daraktan yada la
Lauyan Bello Adoke ya ce tsohon Ministan ya na fama da rashin lafiya a asibiti, ya kuma ce a bar shi a gidan kurkuku maimakon hannun EFCC.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya dakatar da shugaban hukumar kudin shiga ta jihar. A takardar da babban mataimakin gwamnan na musamman, Isma'ila Uba Misilli ya fitar, ya ce ana bukatar dakataccen shugaban, Salisu Adam
Shugaban jam'iyyar PDP ta kasa, Prince Uche Secondus zai bayyana a gaban wata babbar kotun jihar Legas a yau Litinin. Zai bayyana ne saboda karar da aka shigar mai kalubalantar bayyanar Deji Doherty a matsayin shugaban jam'iyyar a
Siyasa
Samu kari