Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaban jam'iyyar PRP na kasa, Falalu Bello, ya fito ya bayyanawa jama'a cewa PRP ta shirya tsafk domin tika APC da PDP da kasa a zaben 2023. Jaridar Daily Trust ta rahoto wannan labari.
An fara samun sabani tsakanin Gwamna da Mataimakinsa daga hawa mulki. Yahaya Bello da Mataimakinsa Edward Onoja sun karyata jita-jitar samun wani sabani.
Jam’iyyar PDP ta na so a dawowa Gwamna Ihedioha kujerarsa bayan hukuncin kotun koli da aka yi a watan jiya. PDP ta na so kotu ta dawo ta ba PDP gaskiya a shari’ar.
Tsohon Minista kuma Gwamnan PDP, Sule Lamido ya na ganin cewa shugaban kasa Muhamadu Buhari ya na cikin ‘Yan siyasan da su ka fi kowa ba-la-guro da gantali.
Tsohon dan majalisar wakilai, Hon. Abdulmumin Jibrin, ya ce ya mika makomar siyasarsa zuwa ga Allah, amma kuma zai ci gaba da shiga siyasa. Jibrin ya sanar da manema labarai hakan ne bayan da ya mayarwa majalisar dattian kadarorin
Gwamna Abdullahi Umar ganduje na jihar Kano, y ace barakar da ke tsakanins Sarki Muhammadu Sanusi II da gwamnatin jihar Kano za a iya shawo kanta hankali kwance saboda kundin tsarin mulki ta shafa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya na ganawa da wata tawagar 'yan siyasa da shugabanni al'umma daga Kano da suka kai masa ziyara a fadar Aso Rock karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje. Shugaban masu rinjaye na Majalisar Waki
Sanatan ya ce wadanda ya nada a matsayin hadimansa za su rika jiyo koken talakawa suna fada masa domin ya share musu hawaye. Ya ce wadanda ke riƙe da mukamin mataimaka na musamman za su rika wakilan kungiyoyi na musamman kamar na
Sarkin Ningi na jihar Bauchi, Alhaji Yunusa Danyaya, ya roki shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan ya tseratar da masarautar Kano daga wargajewa da gaggauwa. Ya roki shugaban kasan a kan ya saka baki a kan barakar da ke tsakanin Sa
Siyasa
Samu kari