Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Gwamnatin Shugaba Buhari ta ce za ta karbo kudin Najeriya da aka sace aka kai waje. Ministan shari’a ya ce Buhari ba zai yi kasa a gwiwa wajen gano dukiyar sata ba.
Masu hikimar zance sun ce rabon kwado baya taba zama a sama, sai ya sauko kasa. Kuma ba kasafai ake samun labarin cewa mai gadi ya rike mukamin minista a gwamnati ba.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jahar Taraba ya sha alwashin gurfanar da gwamnan jahar, Ishaku Darius wanda ya kasance dan jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a gaban kotu idan har bai mika ragamar mulki ga m
Wani fusataccen mutum a ranar Asabar ya tari numfashin Gwamna Muhammadu Badaru na jihar Jigawa a zarginsa da yayi da rashin kammalla asibiti da titunan jihar a karamar hukumar Birnin Kudu. Kamar yadda jaridar Premium Times ta ruwa
Jam’iyyar PDP ta lashe kashi 100% na zaben da aka shirya a Enugu. Idan ba ku manta ba, a zaben kananan hukumomi, haka PDP ta samu irin wannan nasara
Ga dukkan alami Dino Melaye, wani tsohon sanata mai wakiltan Kogi ta yamma ya fara fuskantar abubuwa kamar kowa bayan tsohon dan majalisar ya je shafin zumunta don yin korafi a kan abun da ya yi wa lakabi da “nauyin bukatu”.
Wasu ‘Ya ‘yan PDP da ZLP sun tsere sun bar Jam’iyya sun bi APC daf da zaben Gwamnan Ondo. Mataimakin Segun Mimiko da wasu Manyan PDP sun koma APC a jihar.
Mai girma Gwamnan Jihar Kebbi, Atiku Bagudu zai kafa dokar da za ta sa a daina bara a kan hanya. Daily Trust ta rahoto wannan a Ranar Litinin.
Mun samu labari cewa akwai hannun wasu manyan Gwamnatin PDP da tsofaffin Ministoci wajen awon gaba da kudin makamai da aka yi a 2008 zuwa 2015.
Siyasa
Samu kari